ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mayakan Boko Haram 443 Sun Mika Wuya Yayin Da ISWAP Ta Kashe Musu Sama Da Mutum 300

by Sadiq
3 years ago
Boko Haram

Akalla wasu karin ‘yan ta’addan Boko Haram 443 da ne suka tsere daga munanan hare-haren da mayakan ISWAP suka yi a Jihar Borno na tsawon mako guda, sun mika wuya ga sojoji.

Wannan dai na zuwa ne yayin da adadin wadanda suka mutu a bangaren Boko Haram bayan harin na ISWAP ya kai 300.

  • Bita Da Karashen Darasi A Kan Kyawon Cika Alkawari Na Annabi (SAW)
  • Saudiyya Da Iran Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Dawo Da Huldar Jakadanci Tare Da Sake Bude Ofisoshin Jakadanci A Tsakaninsu

Kimanin ‘yan Boko Haram 223 ne suka mika wuya ga dakarun rundunar hadin gwiwa ta kasa da kasa (MNJTF) a Diffa da Gueskerou, a Jamhuriyar Nijar tsakanin 7 zuwa 10 ga watan Maris, 2023.

ADVERTISEMENT

Wasu ‘yan ta’addan Boko Haram 220 ne suka mika wuya ga dakarun Operation Hadin Kai a ranar 10 ga watan Maris, inda suka bayyana cewa fadan da ake yi tsakanin bangarorin biyu ya tilasta musu tserewa zuwa wasu wurare masu tsaro.

Tun daga ranar 27 ga Fabrairu, 2023, ‘yan Boko Haram sun tsere daga matsugunansu a sakamakon munanan hare-haren da aka kai wa kungiyar a Gaizuwa, wanda aka fi sani da Mantari, Gabchari, Kashimiri, Maimusari a Bama, Yale a Konduga da Magumeri.

LABARAI MASU NASABA

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

A daya daga cikin hare-haren da wasu fitattun kwamandojin ISWAP guda uku da suka hada da Malam Abubakar Maina, Qaed Malam Dahiru, da Qaed Mallam Dahiru suka jagoranta a Guzamala, an kawar da mayakan Boko Haram sama da 200 da suka hada da mata da yaransu.

An ci gaba da kai farmaki kan kungiyar a ranar 8 ga watan Maris, 2023, lokacin da aka kashe fiye da 100 daga cikinsu a gefen Baga, Marte da Dikwa.

A cewar Zagazola Makama, kwararre kan yaki da tada kayar baya a yankin tafkin Chadi, gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta hannun hukumar yada labaranta da hulda da jama’a, an gudanar da makon ne da tarwatsa wasu kungiyoyin ‘yan ta’adda da suka bar dajin Sambisa zuwa tafkin. Chadi a bangaren Nijar.

Har ila yau, Darakta, ayyukan yada labarai na tsaro na hedikwatar tsaron Nijeriya, Manjo-Janar Musa Danmadami, ya bayyana adadin ‘yan Boko Haram da suka mika wuya a cikin makonni biyu da suka gabata zuwa 1,332. Wannan adadi ya karu a cikin kwanaki masu zuwa.

A yanzu dai za a ga yadda gwabzawar da ke tsakanin kungiyar Boko Haram da takwarorinta na baya-bayan nan a yakin ISWAP, za ta yi tasiri a yakin da ake yi na tsawon shekaru fiye da goma ana zubar da jini a yankin tafkin Chadi na Nijeriya.

MASU ALAKA

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa
Manyan Labarai

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta
Manyan Labarai

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje
Manyan Labarai

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Next Post
Kasar Sin Ta Nuna Adawa Da Yadda Amurka Ta Kara Sanyawa Kamfanonin Sin Takunkumi

Kasar Sin Ta Nuna Adawa Da Yadda Amurka Ta Kara Sanyawa Kamfanonin Sin Takunkumi

LABARAI MASU NASABA

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.