ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 18, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Shawarar Inganta Jagorantar Harkokin Duniya Take Samar Da Karin Tasiri A Duniya?

by Sulaiman
49 minutes ago
Duniya

A halin yanzu, duniya ta shiga wani sabon zamani mai cike da tashin hankali da sauye-sauyen yanayin al’amura. Fiye da kowane lokaci, an fi bukatar farfado da ra’ayin cudanyar bangarori da dama, da dagewa kan bin doka da oda, da karfafa ingancin jagorantar harkoki. Wannan ya sa darajar zamani da muhimmancin aiwatar da shawarar inganta jagorantar harkokin duniya kara fitowa fili.

A daidai wannan muhimmin lokaci, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya kaddamar da shawarar inganta jagorantar harkokin duniya a watan Satumba na 2025, inda ya jaddada muhimman ka’idoji guda biyar da suka hada da daidaiton ikon mulkin kai, da bin dokokin kasa da kasa, da aiwatar da ra’ayin cudanyar bangarori da dama, da sanya moriyar mutane a kan kome, da kuma mayar da hankali kan bukatar daukar takamaiman matakai, wadanda suka samar da dabarar Sin game da babbar tambayar dake gabanmu a wannan zamani, wato “Wane irin tsarin gudanar da harkokin duniya ne ya kamata a gina, kuma ta yaya za a gyara da inganta shi.”

Shawarar ta amsa bukatun bai-daya na kasashe daban daban na kyautata tsarin jagorantar harkokin duniya, da fadada hanyoyin aiwatar da manufar gina al’umma mai kyakkyawar makoma ga daukacin bil-Adama, sannan ta bude sabon babi a fagen tsarin ilimi mai alaka da siyasar duniya.

ADVERTISEMENT

Tun bayan kaddamarwar shawarar, ta sami gagarumin goyon baya da karbuwa daga al’ummar duniya.

Fiye da watanni tara ke nan, shawarar inganta jagorantar harkokin duniya ta riga ta rikide daga dabarar Sin zuwa aikace-aikace na kasa da kasa, tana kuma kara nuna tasiri da karfin rayuwa mai girma. (Bilkisu Xin)

LABARAI MASU NASABA

Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Iran Sun Zanta Ta Waya

Xi: Sin Na Gudanar Da Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Yankunan Gabashi Da Yammacin Kasar

Duniya
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Sarkin Kano Sanusi II Ya Ce Tsauraran Sharuɗɗan Beli Ne Ke Jinkirta Sakin El-Rufai
  • Sulaiman
    Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Iran Sun Zanta Ta Waya
  • Sulaiman
    Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar
  • Sulaiman
    Xi: Sin Na Gudanar Da Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Yankunan Gabashi Da Yammacin Kasar

MASU ALAKA

Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Iran Sun Zanta Ta Waya
Daga Birnin Sin

Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Iran Sun Zanta Ta Waya

June 18, 2026
Xi: Sin Na Gudanar Da Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Yankunan Gabashi Da Yammacin Kasar
Daga Birnin Sin

Xi: Sin Na Gudanar Da Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Yankunan Gabashi Da Yammacin Kasar

June 17, 2026
Sin Ta Samar Da Tallafin Jin Kai Na Gaggawa Ga DRC Da AU
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samar Da Tallafin Jin Kai Na Gaggawa Ga DRC Da AU

June 17, 2026

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Me Ya Sa Shawarar Inganta Jagorantar Harkokin Duniya Take Samar Da Karin Tasiri A Duniya?

Me Ya Sa Shawarar Inganta Jagorantar Harkokin Duniya Take Samar Da Karin Tasiri A Duniya?

June 18, 2026
CBN

Sarkin Kano Sanusi II Ya Ce Tsauraran Sharuɗɗan Beli Ne Ke Jinkirta Sakin El-Rufai

June 18, 2026
Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Iran Sun Zanta Ta Waya

Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Iran Sun Zanta Ta Waya

June 18, 2026
Shigo Da Fetur Ya Ƙaru Da Kashi 59.5% A Watan Mayu A Nijeriya — NMDPRA

Shigo Da Fetur Ya Ƙaru Da Kashi 59.5% A Watan Mayu A Nijeriya — NMDPRA

June 18, 2026
Gwamnatin Kwara Ta Kai Saraki Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Gwamna AbdulRazaq

Gwamnatin Kwara Ta Kai Saraki Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Gwamna AbdulRazaq

June 18, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar

June 18, 2026
2027: Tsohon Kakakin Majalisar Kaduna Abdulfatah Ya Zama Ɗan Takarar Gwamnan PRP

2027: Tsohon Kakakin Majalisar Kaduna Abdulfatah Ya Zama Ɗan Takarar Gwamnan PRP

June 18, 2026
Sojoji Sun Ceto Mutane 5 Da Aka Sace A Kogi

Sojoji Sun Ceto Mutane 5 Da Aka Sace A Kogi

June 18, 2026
Kotu A Birtaniya Ta Wanke Diezani Daga Zargin Cin Hanci

Kotu A Birtaniya Ta Wanke Diezani Daga Zargin Cin Hanci

June 18, 2026
’Yan Bindiga Sun Kashe Mutum Ɗaya, Sun Sace Limami Da Wasu Mutane 7 A Filato

‘Yan Bindiga Sun Kashe Hakimin Gwande A Jihar Filato

June 18, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.