ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 29, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

by CGTN Hausa and Sulaiman
3 weeks ago
DRC

LABARAI MASU NASABA

Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin

Xi Jinping Ya Yi Bayani Kan Ayyuka Masu Nasaba Da Sinawan Dake Ketare

Ministan kiwon lafiya na jamhuriyyar demokradiyar Kongo (DRC), Samuel Roger Kamba Mulamba, ya gana da jakadan Sin dake DRC, Zhao Bin, da ma tawagar kwararrun likitoci da Sin ta tura zuwa kasar don tallafa wa shawo kan yaduwar cutar Ebola a birnin Kinshasa, babban birnin kasar jiya Talata.

Yayin ganawar, mista Kamba ya bayyana godiya ga gwamnatin Sin bisa tura tawagar kwararrun likitoci zuwa kasar domin tallafa wa shawo kan yaduwar cutar Ebola a lokaci mafi muhimmanci wajen kandagarki da dakile cutar Ebola. Sin ta dade tana goyon bayan bangaren DRC wajen fuskantar kalubalen kiwon lafiyar jama’a, kuma bangarorin biyu a ko da yaushe suna “haye siradi tare.”

A nasa bangare, jakada Zhao Bin ya bayyana cewa, cutar Ebola ba ma kawai tana haifar da koma-baya ga kiwon lafiyar jama’ar DRC kawai ba, har ma tana kawo barazana ga kiwon lafiyar jama’a na yankin da ma dukkan kasashen duniya. Bangaren Sin ya dade yana kira da a gina tsarin kiwon lafiya mai makoma ta bai daya ga daukacin bil-adama, kuma yana fatan ci gaba da ba da tallafi ga bangaren DRC bisa yanayin yaduwar cutar da bukatu na zahiri na DRC.

ADVERTISEMENT

Wani rahoton da ofishin kula da harkokin yankin Afirka na kungiyar WHO ya fitar jiya Talata ya nuna cewa, cutar Ebola a DRC na ci gaba da ta’azzara, inda adadin wadanda suka mutu sakamakon cutar ya zarce 520, kuma har yanzu ba a shawo kan yaduwar cutar a yankin gabashin kasar da ya fi fama da cutar ba.(Safiyah Ma)

DRC
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Jinping Ya Yi Bayani Kan Ayyuka Masu Nasaba Da Sinawan Dake Ketare
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Ya Tattauna Da Shugaban Slovak A Beijing
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Wang Jian: Muna Fatan Mutanen Afirka Za Su Kara Cin Gajiyar Fasahar AI
DRC
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Babu Wani Ɗan Nijeriya Da Zai Kwana da Yunwa — Remi Tinubu
  • Sulaiman
    Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Soke Umarnin Cire Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu Huɗu
  • Sulaiman
    Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin
  • Sulaiman
    2027: Gwamnan Kaduna Ya Sanar Da Sabon Mataimakinsa A Zaɓen Gwamna

MASU ALAKA

Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin

July 28, 2026
Xi Jinping Ya Yi Bayani Kan Ayyuka Masu Nasaba Da Sinawan Dake Ketare
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Yi Bayani Kan Ayyuka Masu Nasaba Da Sinawan Dake Ketare

July 28, 2026
Xi Ya Tattauna Da Shugaban Slovak A Beijing
Daga Birnin Sin

Xi Ya Tattauna Da Shugaban Slovak A Beijing

July 28, 2026
Next Post
Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin 'Yan Bindiga

LABARAI MASU NASABA

Sana’ar Ƙosai: Remi Tinubu Ta Yi Kira ga Burna Boy da Davido Su Taimaka wa Talakawa

Babu Wani Ɗan Nijeriya Da Zai Kwana da Yunwa — Remi Tinubu

July 28, 2026
Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Soke Umarnin Cire Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu Huɗu

July 28, 2026
Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin

Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin

July 28, 2026
Ruwa

2027: Gwamnan Kaduna Ya Sanar Da Sabon Mataimakinsa A Zaɓen Gwamna

July 28, 2026
Xi Jinping Ya Yi Bayani Kan Ayyuka Masu Nasaba Da Sinawan Dake Ketare

Xi Jinping Ya Yi Bayani Kan Ayyuka Masu Nasaba Da Sinawan Dake Ketare

July 28, 2026
Xi Ya Tattauna Da Shugaban Slovak A Beijing

Xi Ya Tattauna Da Shugaban Slovak A Beijing

July 28, 2026
Rimin-gado Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Batun Yi Wa ‘Yan Daba Alfarma A Kano

Rimin-gado Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Batun Yi Wa ‘Yan Daba Alfarma A Kano

July 28, 2026
Wang Jian: Muna Fatan Mutanen Afirka Za Su Kara Cin Gajiyar Fasahar AI

Wang Jian: Muna Fatan Mutanen Afirka Za Su Kara Cin Gajiyar Fasahar AI

July 28, 2026
An Kaddamar Da Shirye-Shiryen Hadin Gwiwar Likitanci Tsakanin Sin Da Afirka A Habasha

An Kaddamar Da Shirye-Shiryen Hadin Gwiwar Likitanci Tsakanin Sin Da Afirka A Habasha

July 28, 2026
Peter Obi Ɗan Kasuwa Ne Don Haka Bai Dace Ya Zama Shugaban Ƙasa Ba – Oshiomhole

Peter Obi Ɗan Kasuwa Ne Don Haka Bai Dace Ya Zama Shugaban Ƙasa Ba – Oshiomhole

July 28, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.