ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mene Ne Ainihin Makasudin Ziyarar Manyan Jami’an Amurka A Yankin Kudancin Tekun Pasifik?

by CMG Hausa
3 years ago
Amurka

Jiya Laraba 26 ga wata, sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken, ya halarci bikin kaddamar da sabon ofishin jakadancin Amurka dake kasar Tonga, al’amarin da ya zama karo na farko da aka bude irin wannan ofishin jakadanci, tun bayan da kasashen biyu suka kulla huldar diflomasiyya shekaru 51 da suka gabata. A dai jiyan, ministan tsaron Amurka Lloyd Austin, ya ziyarci kasar Papua New Guinea, kana jami’an Amurkar biyu za su hadu a kasar Australiya, don halartar shawarwarin shekara-shekara da ake kira “2+2” tare da bangaren Australiya. A ‘yan shekarun nan, Amurka na kara mayar da hankali ga halartar harkokin yankin kudancin tekun Pasifik.

Ba’a dai taba ganin irin wannan kwazo na Amurka a wannan yanki cikin shekaru da dama da suka gabata ba. Amma abun tambaya shi ne, yaushe ne Amurka ta sauya manufar ta game da wannan yanki?

A zahiri take cewa a ‘yan shekarun nan, kasar Sin na kara hada kai tare da kasashe tsibiran tekun Pasifik bisa tushen girmama juna, al’amarin da ya samu maraba sosai daga gwamnatoci gami da al’ummun kasashen, yayin da ita Amurka ke nuna damuwa sosai, har ma ta sauke girman kai, da rashin kulawar da take nuna ga yankin, kana ta fara tura wasu manyan jami’anta don ziyartar wadannan kasashe, da yi musu alkawarin samun babban tallafi.

ADVERTISEMENT

Amma mene ne ainihin makasudin Amurka na yin hakan? Jaridar Washington Post ta nuna cewa, makasudin shi ne shawo kan muhimmiyar rawar da kasar Sin ke kara takawa a wannan yanki. Kana, akwai manazarta da suka bayyana cewa, Amurka na son lalata moriyar kasar Sin a yankin kudancin tekun Pasifik, tare da kawo tsaiko ga hadin-gwiwarta da kasashen yankin.

Amurka ta kirkiro abun da take kira “barazana daga kasar Sin”, da zummar tilastawa kasashen yankin kudancin tekun Pasifik gudanar da harkokinsu bisa ra’ayinta, amma ta raina kudirin kasashen na tsayawa neman ci gaba cikin ‘yanci. Kamar dai yadda firaministan tsibirin Solomon, Manasseh Sogavare ya ce, “babu wani abun da zai iya hana hadin-gwiwar sada zumunta tsakanin kasarsa da kasar Sin.” (Murtala Zhang)

LABARAI MASU NASABA

Nazarin CGTN: Baje Koli Na Sin Da ASEAN Ya Nuna Kudurin Sin Na Bunkasa Bude Kofa

An Kammala Taro Na 13 Na Dandalin Tattauna Tsaro Na Xiangshan A Beijing

Amurka
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Nazarin CGTN: Baje Koli Na Sin Da ASEAN Ya Nuna Kudurin Sin Na Bunkasa Bude Kofa
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Baje Koli Na Sin Da ASEAN Ya Nuna Kudurin Sin Na Bunkasa Bude Kofa

September 17, 2026
Mataimakin Firaministan Sin Ya Halarci Bikin Bude Baje Kolin Sin Da ASEAN Na 23
Daga Birnin Sin

An Kammala Taro Na 13 Na Dandalin Tattauna Tsaro Na Xiangshan A Beijing

September 17, 2026
Mataimakin Firaministan Sin Ya Halarci Bikin Bude Baje Kolin Sin Da ASEAN Na 23
Daga Birnin Sin

Mataimakin Firaministan Sin Ya Halarci Bikin Bude Baje Kolin Sin Da ASEAN Na 23

September 17, 2026
Next Post
Manyan Ayyukan Tasoshin Teku Da Aka Watsar A Nijeriya…

Manyan Ayyukan Tasoshin Teku Da Aka Watsar A Nijeriya…

LABARAI MASU NASABA

Nazarin CGTN: Baje Koli Na Sin Da ASEAN Ya Nuna Kudurin Sin Na Bunkasa Bude Kofa

Nazarin CGTN: Baje Koli Na Sin Da ASEAN Ya Nuna Kudurin Sin Na Bunkasa Bude Kofa

September 17, 2026
Mataimakin Firaministan Sin Ya Halarci Bikin Bude Baje Kolin Sin Da ASEAN Na 23

An Kammala Taro Na 13 Na Dandalin Tattauna Tsaro Na Xiangshan A Beijing

September 17, 2026
Ka Da Ku Siyar Da Gidajenku Don Sayen Hannun Jarin Matatar Dangote – Sanusi II

Ka Da Ku Siyar Da Gidajenku Don Sayen Hannun Jarin Matatar Dangote – Sanusi II

September 17, 2026
Mataimakin Firaministan Sin Ya Halarci Bikin Bude Baje Kolin Sin Da ASEAN Na 23

Mataimakin Firaministan Sin Ya Halarci Bikin Bude Baje Kolin Sin Da ASEAN Na 23

September 17, 2026
Lalong Da Uwargidan Shugaban Ƙasa Sun Goyi Bayan Ci Gaban Sauye-Sauyen Tinubu

Lalong Da Uwargidan Shugaban Ƙasa Sun Goyi Bayan Ci Gaban Sauye-Sauyen Tinubu

September 17, 2026
Fitar Da Shirin Shekaru 5 Ya Bude Sabo Babi Na Tsarin Ci Gaban Yankin HK

Fitar Da Shirin Shekaru 5 Ya Bude Sabo Babi Na Tsarin Ci Gaban Yankin HK

September 17, 2026
 Xi Ya Yi Kira Da A Wanzar Da Kokarin Fadada Da Karfafa Ci Gaban Fannin Kere-kere

 Xi Ya Yi Kira Da A Wanzar Da Kokarin Fadada Da Karfafa Ci Gaban Fannin Kere-kere

September 17, 2026
2027: Za Mu Kawo Wa Tinubu Kano Duk Da Tasirin Kwankwaso – Kofa

2027: Za Mu Kawo Wa Tinubu Kano Duk Da Tasirin Kwankwaso – Kofa

September 17, 2026
Marafa Ya Yi Alƙawarin Murabus Idan Ya Kasa Magance Tsaro Cikin Shekaru Biyu

Marafa Ya Yi Alƙawarin Murabus Idan Ya Kasa Magance Tsaro Cikin Shekaru Biyu

September 17, 2026
An Ci TikTok Tarar Fam Miliyan £12.7 Kan Karya Dokar Kananan Yara A Burtaniya

Hisbah Ta Cika Hannu Da Fitaccen Ɗan TikTok A Kano Kan Bidiyoyin Rashin Da’a

September 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.