• Leadership Hausa
Thursday, February 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

NDLEA Ta Kwace Maganin Cutar Hauka Mai Nauyin Kilo 150 A Gombe

by Sulaiman
1 week ago
in Labarai
0
NDLEA Ta Kwace Maganin Cutar Hauka Mai Nauyin Kilo 150 A Gombe

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta kwace kilogiram 150 na magungunan cutar tabin hankali daga hannun dillalan Magunguna a jihar Gombe.

Kwamandan hukumar ta jihar, Silvia Egwunwoke ce ta bayyana hakan a jiya yayin da take zantawa da manema labarai kan kamen.

  • NDLEA Ta Cafke Wani Mai Nakasa Da Ke Safaran Miyagun Kwayoyi Da Tulin Wiwi Da Wasu Kwayoyi

Ta ce jami’an hukumar ta NDLEA a ranar 1 ga Satumba, 2022, yayin da suke aiki kan rahoton sirri, sun bi diddigin wata mota dauke da kwayoyi daga Onitsha zuwa jihar Gombe.

A cewarta, bayan gano magungunan, jami’an hukumar sun bi diddigin masu safarar Magungunan wanda hakan ya kai ga cafke wasu mutane shida da ake zargin suna da hannu wajen shigo da miyagun kwayoyi cikin jihar.

Silvia ta nemi iyaye da ‘yan siyasa da sauran masu ruwa da tsaki da su hada kai da hukumar wajen yakar shaye-shayen miyagun kwayoyi a jihar musamman a lokacin babban zaben 2023.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Sace A Kaduna 

Dan’asabe Ya Janye Kalaman Da Ya Yi A Kan Babban Asibitin Wudil

Tags: GombeMagananin HaukaNDLEA
Previous Post

Asalin Garkin Abuja Da Ya Shafe Sama Da Shekara 177 Da Kafuwa

Next Post

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

Related

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Sace  A Kaduna 
Manyan Labarai

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Sace A Kaduna 

38 mins ago
Dan’asabe Ya Janye Kalaman Da Ya Yi A Kan Babban Asibitin Wudil
Kananan Labarai

Dan’asabe Ya Janye Kalaman Da Ya Yi A Kan Babban Asibitin Wudil

54 mins ago
Gini Ya Rufta, Ya Kashe Mutane, Da Dama Sun Jikkata A Abuja
Manyan Labarai

Gini Ya Rufta, Ya Kashe Mutane, Da Dama Sun Jikkata A Abuja

2 hours ago
Ƙungiyar Marubuta Ta Alƙalam Za Ta Yi Taron Tunawa Da Mahmoon Baba-Ahmed
Labarai

Ƙungiyar Marubuta Ta Alƙalam Za Ta Yi Taron Tunawa Da Mahmoon Baba-Ahmed

2 hours ago
CBN Da ‘Yansanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Sayar Da Sabbin       
Manyan Labarai

CBN Da ‘Yansanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Sayar Da Sabbin      

3 hours ago
Hisbah Ta Wanke Matar Da Ta Auri Saurayin ‘Yarta A Jihar Kano
Manyan Labarai

Hisbah Ta Wanke Matar Da Ta Auri Saurayin ‘Yarta A Jihar Kano

4 hours ago
Next Post
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

An Samu Sabbin Nasarori A Hadin Gwiwar Cinikayya Da Tattalin Arziki Karkashin Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya

An Samu Sabbin Nasarori A Hadin Gwiwar Cinikayya Da Tattalin Arziki Karkashin Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya

February 2, 2023
Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Sace  A Kaduna 

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Sace A Kaduna 

February 2, 2023
Sin: Ya Kamata A Rika Girmama Akidun Mabiya Addinin Musulunci

Sin: Ya Kamata A Rika Girmama Akidun Mabiya Addinin Musulunci

February 2, 2023
Dan’asabe Ya Janye Kalaman Da Ya Yi A Kan Babban Asibitin Wudil

Dan’asabe Ya Janye Kalaman Da Ya Yi A Kan Babban Asibitin Wudil

February 2, 2023
An Fara Aiki Da Cibiyar Bayanai Ta Kano

An Fara Aiki Da Cibiyar Bayanai Ta Kano

February 2, 2023
Gini Ya Rufta, Ya Kashe Mutane, Da Dama Sun Jikkata A Abuja

Gini Ya Rufta, Ya Kashe Mutane, Da Dama Sun Jikkata A Abuja

February 2, 2023
Ƙungiyar Marubuta Ta Alƙalam Za Ta Yi Taron Tunawa Da Mahmoon Baba-Ahmed

Ƙungiyar Marubuta Ta Alƙalam Za Ta Yi Taron Tunawa Da Mahmoon Baba-Ahmed

February 2, 2023
Har Yanzu Ana Kuka Sakamakon Yadda ‘Yan Sandan Amurka Ke Nuna Karfin Tuwo

Har Yanzu Ana Kuka Sakamakon Yadda ‘Yan Sandan Amurka Ke Nuna Karfin Tuwo

February 2, 2023
CBN Da ‘Yansanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Sayar Da Sabbin       

CBN Da ‘Yansanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Sayar Da Sabbin      

February 2, 2023
Sabon Kwamitin Lura Da Takara Da Sin Da Amurka Ta Kafa Ba Zai Haifar Da Dan Mai Ido Ba

Sabon Kwamitin Lura Da Takara Da Sin Da Amurka Ta Kafa Ba Zai Haifar Da Dan Mai Ido Ba

February 2, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.