• Leadership Hausa
Monday, February 6, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Rashin Tsaro: NYSC Ta Nemi Karin Sojoji A Sansanonin Masu Yi Wa Kasa Hidima

by Sadiq
6 months ago
in Labarai
0
Rashin Tsaro: NYSC Ta Nemi Karin Sojoji A Sansanonin Masu Yi Wa Kasa Hidima

Biyo bayan karuwar rashin tsaro da ake fama da shi a kasar, hukumar kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC) ta yi kira ga rundunar sojin Nijeriya da ta tura karin jami’an tsaro zuwa sansanonin.

Shugabar gudanarwar NYSC, Ambasada Fatima Abubakar ta yi wannan kiran a lokacin da ta jagoranci tawagar zuwa ziyarar ban girma da ta kai wa babban hafsan sojin kasa, Laftanar-Janar Farouk Yahaya, a jiya.

  • Barazanar ‘Yan Bindiga: Gwamnatin Nasarawa Ta Rufe Duk Makarantun Jihar
  • Sin Da Indonesiya Za Su Samu Ci Gaba Tare

Ta kuma yaba wa sojojin da suka sanya NYSC ta sama babbar hukuma. “Ina kuma rokon a kara ba ni goyon baya ta fuskar samar da karin tsaro ga sansanonin da ke fadin kasar nan.

“Yallabai, ba mu da masaniya game da yanayin tsaro a kasar nan da kuma wurare da dama da ke bukatar kulawar sojojin Nijeriya. Duk da haka, mun zo muku ne domin neman karin tallafi, tare da la’akari da cewa NYSC jaririya ce a wajen sojojin Nijeriya,” inji ta.

Abubakar ya ce hukumar NYSC tana da sansanonin wayar da kan jama’a da ke dauke da akalla ‘yan Corps 1,500 a duk jihohin kasar nan, kuma duba da yadda ake fama da matsalar rashin tsaro a kasar nan, hukumar gudanarwar hukumar ta damu da kare lafiyar matasa maza da mata da ke karkashin kulawar su. .

Labarai Masu Nasaba

Rikicin ‘Yan Bindiga: Adadin Mutanen Da Aka Kashe Ya Karu Sama Da Mutum 100 A Katsina

Gwamnonin Kaduna, Kogi Da Zamfara Sun Maka Gwamnati A Kotu Kan Karancin Kudi

“Don haka muna rokon a ba mu karin ma’aikata a duk sansanonin mu na Wayar da kanmu a fadin kasar nan. Za mu yaba da irin taimakon da kuka bayar kan wannan batu,” ta kara da cewa.

Da yake mayar da martani, Yahaya ya ce rundunar sojin za ta ci gaba da daukar matakan tsaron sansanonin NYSC mai matukar muhimmanci, yana mai cewa a shirye take ta kulla hulda da hukumar domin gudanar da shirin cikin sauki.

Tags: NYSCRashin TsaroSansaniSojoji
Previous Post

Zan Kori Duk Wani Malamin Jami’ar Jihar Kaduna Da Ya Shiga Yajin Aikin ASUU — El-Rufai

Next Post

Kotu Ta Ki Amincewa A Mayar Da Shari’ar Abduljabbar Abuja

Related

Rikicin ‘Yan Bindiga: Adadin Mutanen Da Aka Kashe Ya Karu Sama Da Mutum 100 A Katsina
Labarai

Rikicin ‘Yan Bindiga: Adadin Mutanen Da Aka Kashe Ya Karu Sama Da Mutum 100 A Katsina

3 hours ago
Gwamnonin Kaduna, Kogi Da Zamfara Sun Maka Gwamnati A Kotu Kan Karancin Kudi
Labarai

Gwamnonin Kaduna, Kogi Da Zamfara Sun Maka Gwamnati A Kotu Kan Karancin Kudi

3 hours ago
Kotun Koli Ta Tabbatar Da Ahmad Lawan A Matsayin Dan Takarar APC A Yobe Ta Arewa
Labarai

Kotun Koli Ta Tabbatar Da Ahmad Lawan A Matsayin Dan Takarar APC A Yobe Ta Arewa

4 hours ago
2023: Mun Yi Nasarar Gwajin Na’urar Tantance Rajistar Zaɓe – INEC
Labarai

2023: Mun Yi Nasarar Gwajin Na’urar Tantance Rajistar Zaɓe – INEC

8 hours ago
Tashoshin Talabijin 6 Zasu Haska Shiri Na Musanman Kan Rayuwar Shugaba Buhari
Labarai

Gwamnatin Nijeriya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Da Aka Yi Wa ‘Yan Banga A Katsina

9 hours ago
Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri
Rahotonni

Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri

20 hours ago
Next Post
Kotu Ta Ki Amincewa A Mayar Da Shari’ar Abduljabbar Abuja

Kotu Ta Ki Amincewa A Mayar Da Shari'ar Abduljabbar Abuja

LABARAI MASU NASABA

Wata Mata Ta Yi Wuf Ta Aure Saurayin Diyarta A Kano

Ya Uwargida Za Ta Yi Da Mijin Da Bai Iya Zaman Hira Ba?

February 6, 2023
Rikicin ‘Yan Bindiga: Adadin Mutanen Da Aka Kashe Ya Karu Sama Da Mutum 100 A Katsina

Rikicin ‘Yan Bindiga: Adadin Mutanen Da Aka Kashe Ya Karu Sama Da Mutum 100 A Katsina

February 6, 2023
Gwamnonin Kaduna, Kogi Da Zamfara Sun Maka Gwamnati A Kotu Kan Karancin Kudi

Gwamnonin Kaduna, Kogi Da Zamfara Sun Maka Gwamnati A Kotu Kan Karancin Kudi

February 6, 2023
Kotun Koli Ta Tabbatar Da Ahmad Lawan A Matsayin Dan Takarar APC A Yobe Ta Arewa

Kotun Koli Ta Tabbatar Da Ahmad Lawan A Matsayin Dan Takarar APC A Yobe Ta Arewa

February 6, 2023
PDP Ta Zargi Tinubu Da APC Kan Boye Sabbin Kudi Don Sayen Kuri’u

PDP Ta Zargi Tinubu Da APC Kan Boye Sabbin Kudi Don Sayen Kuri’u

February 6, 2023
Kwalliyar Doguwar Rigar Abaya

Kwalliyar Doguwar Rigar Abaya

February 6, 2023
2023: Ibo Mazauna Kano Sun Goyi Bayan Takarar Atiku

2023: Ibo Mazauna Kano Sun Goyi Bayan Takarar Atiku

February 6, 2023
2023: Mun Yi Nasarar Gwajin Na’urar Tantance Rajistar Zaɓe – INEC

2023: Mun Yi Nasarar Gwajin Na’urar Tantance Rajistar Zaɓe – INEC

February 6, 2023
Tashoshin Talabijin 6 Zasu Haska Shiri Na Musanman Kan Rayuwar Shugaba Buhari

Gwamnatin Nijeriya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Da Aka Yi Wa ‘Yan Banga A Katsina

February 6, 2023
Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

February 5, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.