ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rawar Da Sashen Ayyukan Hidimomi Da Biyan Bukatu Ke Kara Takawa A Kasar Sin 

by CGTN Hausa and Sulaiman
3 months ago
Sin

Ci gaban tattalin arziki yana kunshe ne da muhimman abubuwa guda biyu, na farko kasuwancin kayayyaki, na biyu kuma kasuwancin ayyukan kwadago ko gudanar da hidima ko kashe kudi don biyan wata bukata (ma’ana, kamar ka ziyarci wani wuri da ba zai yiwu ka shiga ko ka yi amfani da kayan wurin ba sai ka biya kudi irin su: cibiyoyin wasanni da na nishadi da sauransu). A dukkan wadannan sassan biyu, kasar Sin ta nace ga gudanar da gyare-gyare don habaka su a turbarta ta zamanantarwa.

A kwanan baya, kasar ta fitar da wani tsari da zai gaggauta samar da sabbin ginshikai da za su karfafa samun ci gaba wajen kara yawan kashe kudade a bangaren hidimomi da kuma biyan bukatu. Dama dai tun a ’yan shekarun da suka gabata, tsarin ingiza sayayya ya sauya daga mayar da hankali ga bangaren sayayyar kayayyaki kawai, zuwa karfafa gudunmawar da bangaren ayyukan hidimomi da biyan bukatu zai bayar ga ci gaban tattalin arziki. A halin yanzu, za a iya cewa kwalliya tana biyan kudin sabulu domin an samu karin kason kudaden da al’ummar kasar Sin ke kashewa a bangaren hidimomi da biyan bukatu, inda hakan ya mayar da sashen a matsayin daya daga cikin sabbin ginshikan samar da ci gaban tattalin arziki mai inganci.

Daga shekarar 2020 zuwa 2025, kiyasin kudaden da kowane mutum yake kashewa a bangaren hidimomi da biyan bukatu ya karu da matsakaicin ma’auni da kaso 8.5 a cikin dari a bisa mizanin shekara-shekara. Haka nan a 2025, kudaden da aka kashe a bangaren sayayya da gudanar da hidimomi da biyan bukatu a bisa kiyasin kowane mutum sun karu da kaso 46.1, inda kuma har ila yau aka samu karuwarsu da kaso 3.5 a cikin dari a mizanin shekara-shekara.

ADVERTISEMENT

Bari na ba da misali da gudunmawar da bangaren biyan bukatu ke bayarwa. A tsakanin 1 ga watan Nuwambar 2025 zuwa 31 ga Janairun 2026, adadin ziyarar da aka kawo cibiyoyin wasannin kankara a fadin kasar Sin ya kai miliyan 118, ciki har da adadin ziyarar bakin da suka zo daga waje da ya kai miliyan 1 da dubu 255.

Kazalika, kudin da aka samu a tsakanin wannan lokaci a cibiyoyin wasannin kankara da harabobinsu ya kai RMB yuan biliyan 69.15. Wannan fa a bangare guda ke nan, wanda bai kunshi lissafin na bangaren wasannin gaba daya ba, da gidajen cin abinci, da na kallon sinima, da hayar ababen hawa, da sauran cibiyoyin harkokin rayuwa. Wannan yana daya daga cikin siffofin katafariyar kasuwar kasar Sin wacce take ci gaba da samun sabbin dabaru masu habaka ci gabanta da kuma karfafa juriyar tattalin arzikin kasar, duk kuwa da yanayi na rashin tabbas da ake fama da shi a fagen kasa da kasa. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
  • Sulaiman
    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
  • Sulaiman
    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
  • Sulaiman
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

MASU ALAKA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Daga Birnin Sin

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
Daga Birnin Sin

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
Daga Birnin Sin

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Next Post
Shettima Ya Ziyarci Waɗanda Harin Bam Ya Shafa A Maiduguri

Shettima Ya Ziyarci Waɗanda Harin Bam Ya Shafa A Maiduguri

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.