ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shigar Da Mata Cikin Gwamnati Ne Kaɗai Zai Samar Da Ci Gaba – Usman Alhaji

by Hafsat Bahara
6 months ago
Mata

Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya jaddada cewa Nijeriya ba za ta samu ci gaba na haƙiƙa ba sai an bai wa mata cikakken damar shiga al’amuran mulki.

Alhaji Usman Alhaji, ya bayyana hakan ne a lokacin wani taron horaswa da Magnetite Foundation tare da haɗin gwiwar M2Paramount Foundation suka gudanar a ranar Asabar.

  • Saudiyya Ta Sake Sassauta Dokokin Ta’ammali Da Barasa A Cikin Kasar
  • Morocco: Kasar Da Ke Neman Zama Fuskar Kwallon Ƙafa A Duniya

Taron, mai taken “EMPOWER HER”, an shirya shi ne domin ƙarfafa wa ‘yara mata masu zuwa makarantar sakandare damar samun ƙwarewa a sana’o’i daban-daban.

ADVERTISEMENT

Hajiya Jidda Usman, Shugabar Magnetite Foundation, ta bayyana cewa an ƙirƙiro wannan shiri ne saboda mawuyacin halin tattalin arziƙi da rashin tabbas da ‘yan mata da yawa ke fuskanta bayan kammala makarantar sakandare.

Hakazalika, Adam Muhammad, Shugaban M2Paramount Foundation, ya ce shirin zai taimaka wa mahalarta fahimtar rawar da za su iya takawa wajen bunƙasar ƙasar baki ɗaya.

LABARAI MASU NASABA

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Taron ya samu halartar ‘yan mata da dama daga makarantu daban-daban a Kano da kewaye.

Mahalarta sun samu horo, jagoranci, da tallafi, inda aka zaɓi waɗanda suka fi ƙwazo domin samun ƙarin tallafi don gina sana’o’i masu ɗorewa.

Mata
Hafsat Bahara
+ postsBio

    MASU ALAKA

    Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
    Labarai

    2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

    June 4, 2026
    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
    Labarai

    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

    June 4, 2026
    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
    Labarai

    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

    June 4, 2026
    Next Post
    Yadda Abokai Da Ƙawaye Ke Tasiri Wajen Canza Halayen Mutane

    Yadda Abokai Da Ƙawaye Ke Tasiri Wajen Canza Halayen Mutane

    LABARAI MASU NASABA

    Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

    2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

    June 4, 2026
    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

    June 4, 2026
    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

    June 4, 2026
    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

    June 4, 2026
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

    June 3, 2026
    Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

    Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

    June 3, 2026
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

    June 3, 2026
    Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

    ’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

    June 3, 2026
    An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

    An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

    June 3, 2026
    Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

    Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

    June 3, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.