ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shigar Da Mata Cikin Gwamnati Ne Kaɗai Zai Samar Da Ci Gaba – Usman Alhaji

by Hafsat Bahara
8 months ago
Mata

Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya jaddada cewa Nijeriya ba za ta samu ci gaba na haƙiƙa ba sai an bai wa mata cikakken damar shiga al’amuran mulki.

Alhaji Usman Alhaji, ya bayyana hakan ne a lokacin wani taron horaswa da Magnetite Foundation tare da haɗin gwiwar M2Paramount Foundation suka gudanar a ranar Asabar.

  • Saudiyya Ta Sake Sassauta Dokokin Ta’ammali Da Barasa A Cikin Kasar
  • Morocco: Kasar Da Ke Neman Zama Fuskar Kwallon Ƙafa A Duniya

Taron, mai taken “EMPOWER HER”, an shirya shi ne domin ƙarfafa wa ‘yara mata masu zuwa makarantar sakandare damar samun ƙwarewa a sana’o’i daban-daban.

ADVERTISEMENT

Hajiya Jidda Usman, Shugabar Magnetite Foundation, ta bayyana cewa an ƙirƙiro wannan shiri ne saboda mawuyacin halin tattalin arziƙi da rashin tabbas da ‘yan mata da yawa ke fuskanta bayan kammala makarantar sakandare.

Hakazalika, Adam Muhammad, Shugaban M2Paramount Foundation, ya ce shirin zai taimaka wa mahalarta fahimtar rawar da za su iya takawa wajen bunƙasar ƙasar baki ɗaya.

LABARAI MASU NASABA

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Taron ya samu halartar ‘yan mata da dama daga makarantu daban-daban a Kano da kewaye.

Mahalarta sun samu horo, jagoranci, da tallafi, inda aka zaɓi waɗanda suka fi ƙwazo domin samun ƙarin tallafi don gina sana’o’i masu ɗorewa.

Mata
Hafsat Bahara
+ postsBio

    MASU ALAKA

    Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa
    Manyan Labarai

    Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

    July 16, 2026
    Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta
    Manyan Labarai

    Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

    July 16, 2026
    Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje
    Manyan Labarai

    Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

    July 16, 2026
    Next Post
    Yadda Abokai Da Ƙawaye Ke Tasiri Wajen Canza Halayen Mutane

    Yadda Abokai Da Ƙawaye Ke Tasiri Wajen Canza Halayen Mutane

    LABARAI MASU NASABA

    Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

    Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

    July 16, 2026
    Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

    Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

    July 16, 2026
    Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

    Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

    July 16, 2026
    Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

    Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

    July 15, 2026
    Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

    Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

    July 15, 2026
    Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

    Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

    July 15, 2026
    Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

    Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

    July 15, 2026
    Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

    Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

    July 15, 2026
    Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

    Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

    July 15, 2026
    Sabbin Ministoci

    Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

    July 15, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.