ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shigar Da Mata Cikin Gwamnati Ne Kaɗai Zai Samar Da Ci Gaba – Usman Alhaji

by Hafsat Bahara
9 months ago
Mata

Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya jaddada cewa Nijeriya ba za ta samu ci gaba na haƙiƙa ba sai an bai wa mata cikakken damar shiga al’amuran mulki.

Alhaji Usman Alhaji, ya bayyana hakan ne a lokacin wani taron horaswa da Magnetite Foundation tare da haɗin gwiwar M2Paramount Foundation suka gudanar a ranar Asabar.

  • Saudiyya Ta Sake Sassauta Dokokin Ta’ammali Da Barasa A Cikin Kasar
  • Morocco: Kasar Da Ke Neman Zama Fuskar Kwallon Ƙafa A Duniya

Taron, mai taken “EMPOWER HER”, an shirya shi ne domin ƙarfafa wa ‘yara mata masu zuwa makarantar sakandare damar samun ƙwarewa a sana’o’i daban-daban.

ADVERTISEMENT

Hajiya Jidda Usman, Shugabar Magnetite Foundation, ta bayyana cewa an ƙirƙiro wannan shiri ne saboda mawuyacin halin tattalin arziƙi da rashin tabbas da ‘yan mata da yawa ke fuskanta bayan kammala makarantar sakandare.

Hakazalika, Adam Muhammad, Shugaban M2Paramount Foundation, ya ce shirin zai taimaka wa mahalarta fahimtar rawar da za su iya takawa wajen bunƙasar ƙasar baki ɗaya.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

Taron ya samu halartar ‘yan mata da dama daga makarantu daban-daban a Kano da kewaye.

Mahalarta sun samu horo, jagoranci, da tallafi, inda aka zaɓi waɗanda suka fi ƙwazo domin samun ƙarin tallafi don gina sana’o’i masu ɗorewa.

Mata
Hafsat Bahara
+ postsBio

    MASU ALAKA

    'Yan Bindiga
    Labarai

    ‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

    September 8, 2026
    Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
    Labarai

    Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

    September 8, 2026
    Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
    Labarai

    Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

    September 8, 2026
    Next Post
    Yadda Abokai Da Ƙawaye Ke Tasiri Wajen Canza Halayen Mutane

    Yadda Abokai Da Ƙawaye Ke Tasiri Wajen Canza Halayen Mutane

    LABARAI MASU NASABA

    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

    September 8, 2026
    Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

    Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

    September 8, 2026
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

    September 8, 2026
    'Yan Bindiga

    ‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

    September 8, 2026
    Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

    Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

    September 8, 2026
    Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

    Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

    September 8, 2026
    Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

    Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

    September 8, 2026
    Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

    Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

    September 8, 2026
    Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

    Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

    September 8, 2026
    Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

    Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

    September 8, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.