• English
  • Business News
Tuesday, July 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Yi Takatsantsan Kan Matakin Fitar Da Makamai Zuwa Ketare

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Yi Takatsantsan Kan Matakin Fitar Da Makamai Zuwa Ketare
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

Kayan Aro Baya Rufe Katara

Mataimakin wakilin dindindin na kasar Sin dake MDD Geng Shuang ya yi kira a jiya Talata ga kasashen duniya da su sauke nauyin dake wuyansu wajen daukar matakin fitar da makamai zuwa ketare, don tabbatar da tsarin hana fitar da makamai da kwamitin sulhu na majalisar ta gabatar, wanda ya tanadi cewa, kada a fitarwa wani yanki da ba kasa ba makamai, da yin takatsantsan wajen fitarwa yankunan dake fama da rikici makamai, da yin iyakacin kokarin hana makamai bazuwa cikin haramtacciyar hanya.

Kazalika, Geng Shuang ya yi jawabi a wata muhawarar da aka gudanar yayin taron tattaunawa kan manyan ka’idojin gudanarwa game da kananan makamai karo na 4 da majalisar ta gudanar, inda ya ce, cinikin irin wadannan makamai ba bisa doka ba na da alaka matuka da batun zaman lafiya da bunkasuwa, daya daga cikin muhimman batutuwan da a kan tattauna a bangaren kayyade makamai. Warware wannan matsala yadda ya kamata na da babbar ma’ana ga dakile ta’addanci da laifuffukan da ake aikatawa tsakanin kasa da kasa, da kiyaye zaman lafiya da kwanciyar hankali a shiyya-shiyya, da ma gaggauta bunkasuwar tattalin arziki da ci gaban al’umommin kasashen duniya.

Geng Shuang ya kara da cewa, gwamnatin Sin na mai da hankali matuka kan matsalar cinikin kananan makamai ba bisa doka ba, ko da yaushe tana matukar kayyade irin wannan makamai. Sin na fatan kara hadin gwiwa da sauran kasashe wajen taka rawar gani na raya wata duniya dake cike da zaman lafiya mai dorewa da tsaro da kawar da yin amfani da karfin bindiga, bisa tunanin kafa kyakkyawar makomar bil Adam ta bai daya da shawarwarin tabbatar da tsaron duniya, da na bunkasuwar duniya. (Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ci gaban jihar XinjiangKasuwanciLi Qiang
ShareTweetSendShare
Previous Post

Hajjin Bana: Zafi Ya Yi Ajalin Alhazai Sama Da 900 A Saudiyya

Next Post

Kasar Sin Ta yi Kakkausan Adawa Da Yadda Amurka Ta Tilastawa Wasu Kasashe Murkushe Masana’antar Sarrafa Sassan Na’urorin Laturoni Ta Kasar

Related

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

2 hours ago
Kayan Aro Baya Rufe Katara
Daga Birnin Sin

Kayan Aro Baya Rufe Katara

3 hours ago
Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar
Daga Birnin Sin

Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

4 hours ago
Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 
Daga Birnin Sin

Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 

5 hours ago
An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS

6 hours ago
Sin Za Ta Gabatar Da Shagulgulan Al’adu Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yaki Da Zaluncin Japanawa
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Gabatar Da Shagulgulan Al’adu Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yaki Da Zaluncin Japanawa

7 hours ago
Next Post
Kasar Sin Ta yi Kakkausan Adawa Da Yadda Amurka Ta Tilastawa Wasu Kasashe Murkushe Masana’antar Sarrafa Sassan Na’urorin Laturoni Ta Kasar

Kasar Sin Ta yi Kakkausan Adawa Da Yadda Amurka Ta Tilastawa Wasu Kasashe Murkushe Masana'antar Sarrafa Sassan Na’urorin Laturoni Ta Kasar

LABARAI MASU NASABA

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

July 1, 2025
Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

July 1, 2025
Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

July 1, 2025
Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 

Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 

July 1, 2025
An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS

An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.