ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsaro: DSS Ta Ceto Sakataren Ƙaramar Hukuma A Kano

by Sulaiman
3 months ago
DSS

Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da ceto Sakataren Gudanarwa na Ƙaramar Hukumar Kibiya, Alhaji Hamza Durya, kwanaki bayan da wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne suka sace shi.

An sace Durya ne a daren Juma’a a gidansa da ke ƙauyen Durya, a Ƙaramar Hukumar Kibiya, lokacin da wasu ‘yan bindiga suka kai farmaki yankin suka tafi da shi.

  • Kotu Ta Ƙi Amincewa Da Buƙatar Dakatar Da Shirin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano
  • Yunƙurin Hana Gawuna Bin Kwankwasiyya, “An Neme Shi A Waya An Rasa”

Majiyoyin tsaro sun bayyana tun da fari cewa maharan, kimanin su shida, sun iso ne a kan babura kuma suka aiwatar da harin cikin gaggawa ba tare da harbi ko guda ba.

ADVERTISEMENT

Shaidun gani da ido sun ce, ‘yan uwan sakataren suna tare da shi a lokacin da maharan suka zo, amma ba su cutar da kowa ba, kawai dai, sun zo sace sakataren ne.

A cikin wata sanarwa da kwamishinan yaɗa labarai da harkokin cikin gida na jihar, Ibrahim Waiya, ya fitar a ranar Laraba, gwamnatin ta ce jami’an Hukumar Tsaro ta DSS ne suka gudanar da samamen na haɗin gwiwa wanda ya kai ga ceto wanda aka sace tare da kama mutum biyu da ake zargi.

LABARAI MASU NASABA

Majalisa Ta Nemi A Haramta Shigo Da Yadiddika Domin Farfaɗo da Masaƙun Cikin Gida

A Shirye Nake In Sasanta Da Gwamnan Kano – Kwankwaso

Sanarwar ta ƙara da cewa waɗanda ake zargin sun samu raunukan harbin bindiga a yayin aikin ceton.

DSS
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Majalisa Ta Nemi A Haramta Shigo Da Yadiddika Domin Farfaɗo da Masaƙun Cikin Gida
  • Sulaiman
    Xi: An Cimma Matsayar Raya Dangantakar Sin Da Koriya ta Arewa A Sabon Zamani
  • Sulaiman
    A Shirye Nake In Sasanta Da Gwamnan Kano – Kwankwaso
  • Sulaiman
    Sin Ba Za Ta Kyale Japan Da Philippines Su Take Hakkokinta Na Ruwa Ba

MASU ALAKA

Sabbin Ministoci
Labarai

Majalisa Ta Nemi A Haramta Shigo Da Yadiddika Domin Farfaɗo da Masaƙun Cikin Gida

June 9, 2026
Kwankwaso
Labarai

A Shirye Nake In Sasanta Da Gwamnan Kano – Kwankwaso

June 9, 2026
Taɓarɓarewar Tsaro: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci NSA da Ministoci Kan Yawaitar Satar Mutane
Manyan Labarai

Taɓarɓarewar Tsaro: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci NSA da Ministoci Kan Yawaitar Satar Mutane

June 9, 2026
Next Post
Ministan Wajen Kasar Sin Ya Tattauna Da Takwaransa Na Iran Ta Wayar Tarho

Ministan Wajen Kasar Sin Ya Tattauna Da Takwaransa Na Iran Ta Wayar Tarho

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Nemi A Haramta Shigo Da Yadiddika Domin Farfaɗo da Masaƙun Cikin Gida

June 9, 2026
Xi: An Cimma Matsayar Raya Dangantakar Sin Da Koriya ta Arewa A Sabon Zamani

Xi: An Cimma Matsayar Raya Dangantakar Sin Da Koriya ta Arewa A Sabon Zamani

June 9, 2026
Kwankwaso

A Shirye Nake In Sasanta Da Gwamnan Kano – Kwankwaso

June 9, 2026
Sin Ba Za Ta Kyale Japan Da Philippines Su Take Hakkokinta Na Ruwa Ba

Sin Ba Za Ta Kyale Japan Da Philippines Su Take Hakkokinta Na Ruwa Ba

June 9, 2026
Taɓarɓarewar Tsaro: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci NSA da Ministoci Kan Yawaitar Satar Mutane

Taɓarɓarewar Tsaro: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci NSA da Ministoci Kan Yawaitar Satar Mutane

June 9, 2026
Sin Da Afrika Ta Kudu Na Ci Gaba Da Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Soji

Sin Da Afrika Ta Kudu Na Ci Gaba Da Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Soji

June 9, 2026
Kwankwaso Zai Koma ADC Ranar Litinin

Kwankwaso Ba Shi Da Niyyar Ficewa Daga NDC – Kwankwasiyya

June 9, 2026
Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

June 9, 2026
ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir

ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir

June 9, 2026
‘Yansanda Sun Kama Mutum 7 Da Ake Zargin ‘Yan Bindiga Ne A Kebbi

‘Yansanda Sun Kama Mutum 7 Da Ake Zargin ‘Yan Bindiga Ne A Kebbi

June 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.