ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yunƙurin Hana Gawuna Bin Kwankwasiyya, “An Neme Shi A Waya An Rasa”

by Sulaiman
3 months ago
Gawuna

Tsohon mataimakin gwamnan Jihar Kano kuma ɗan takarar gwamna na jam’iyyar APC a zaɓen 2023, Nasir Yusuf Gawuna, yanzu ya zama ɗaya daga cikin ‘yan siyasar da ake nema ruwa a jallo a Kano, yayin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci wasu manyan jagororin jam’iyyar da su dakatar da shirinsa na sauya sheƙa zuwa tafiyar Kwankwasiyya, daga bisani zuwa jam’iyyar ADC.

 

Shirin Gawuna na haɗa kai da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso domin kayar da Gwamna Abba Kabir Yusuf a zaɓen 2027 na ƙara samun karɓuwa a Kano.

ADVERTISEMENT
  • Kotu Ta Ƙi Amincewa Da Buƙatar Dakatar Da Shirin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano
  • Kasar Sin Ta Bayar Da Kyautar Sabon Rukunin Kayayyakin Kiwon Lafiya Ga Madagascar

Wannan mataki, ya fara haifar da ruɗani a cikin APC, inda ɓangaren Kwankwasiyya kuma ke cike da farin ciki kan wannan shirin sauya sheƙar.

 

LABARAI MASU NASABA

Taɓarɓarewar Tsaro: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci NSA da Ministoci Kan Yawaitar Satar Mutane

Kwankwaso Ba Shi Da Niyyar Ficewa Daga NDC – Kwankwasiyya

Majiyoyi daga cikin jam’iyyar APC sun shaida wa jaridar Daily Nigeria cewa, a ‘yan kwanakin nan, ba a iya samun Gawuna a wayar salularsa, lamarin da ya ƙara janyo hasashe cewa yana ci gaba da tattaunawar siyasa a wajen ƙasar. Duk ƙoƙarin da manyan masu ruwa da tsaki a APC suka yi don tuntuɓarsa ya cutura.

 

Majiyoyi sun bayyana cewa Gawuna ya tafi ƙasar Saudiyya a watan Ramadan domin gudanar da Umrah, amma har yanzu bai dawo Nijeriya ba. Wata majiya mai masaniya kan motsinsa ta ce daga bisani tsohon mataimakin gwamnan ya wuce wata ƙasa a Arewacin Afirka domin hutun sirri.

 

A cewar majiyar, Gawuna ya sanya wayarsa a tsarin yadda kira ba zai shigo wayarsa ba, domin kauce wa matsin lamba da kuma yawan kiran waya daga shugabannin jam’iyyar da ke ƙoƙarin hana shi sauya sheƙa.

Gawuna
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    A Shirye Nake In Sasanta Da Gwamnan Kano – Kwankwaso
  • Sulaiman
    Sin Ba Za Ta Kyale Japan Da Philippines Su Take Hakkokinta Na Ruwa Ba
  • Sulaiman
    Taɓarɓarewar Tsaro: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci NSA da Ministoci Kan Yawaitar Satar Mutane
  • Sulaiman
    Sin Da Afrika Ta Kudu Na Ci Gaba Da Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Soji

MASU ALAKA

Taɓarɓarewar Tsaro: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci NSA da Ministoci Kan Yawaitar Satar Mutane
Manyan Labarai

Taɓarɓarewar Tsaro: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci NSA da Ministoci Kan Yawaitar Satar Mutane

June 9, 2026
Kwankwaso Zai Koma ADC Ranar Litinin
Manyan Labarai

Kwankwaso Ba Shi Da Niyyar Ficewa Daga NDC – Kwankwasiyya

June 9, 2026
ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir
Manyan Labarai

ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir

June 9, 2026
Next Post
Zakaran Da Allah Ya Nufa Da Cara Ko Ana Mazuru Ana Shaho Sai Ya Yi

Zakaran Da Allah Ya Nufa Da Cara Ko Ana Mazuru Ana Shaho Sai Ya Yi

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Kwankwaso

A Shirye Nake In Sasanta Da Gwamnan Kano – Kwankwaso

June 9, 2026
Sin Ba Za Ta Kyale Japan Da Philippines Su Take Hakkokinta Na Ruwa Ba

Sin Ba Za Ta Kyale Japan Da Philippines Su Take Hakkokinta Na Ruwa Ba

June 9, 2026
Taɓarɓarewar Tsaro: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci NSA da Ministoci Kan Yawaitar Satar Mutane

Taɓarɓarewar Tsaro: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci NSA da Ministoci Kan Yawaitar Satar Mutane

June 9, 2026
Sin Da Afrika Ta Kudu Na Ci Gaba Da Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Soji

Sin Da Afrika Ta Kudu Na Ci Gaba Da Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Soji

June 9, 2026
Kwankwaso Zai Koma ADC Ranar Litinin

Kwankwaso Ba Shi Da Niyyar Ficewa Daga NDC – Kwankwasiyya

June 9, 2026
Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

June 9, 2026
ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir

ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir

June 9, 2026
‘Yansanda Sun Kama Mutum 7 Da Ake Zargin ‘Yan Bindiga Ne A Kebbi

‘Yansanda Sun Kama Mutum 7 Da Ake Zargin ‘Yan Bindiga Ne A Kebbi

June 9, 2026
Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad Ba Kano Ba – Shettima

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad Ba Kano Ba – Shettima

June 9, 2026
Sojoji

Ilimi Ne Babban Makamin Daƙile Ta’addanci — Ministan Tsaro

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.