ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi: Akwai Bukatar Mayar Da Shekara Ta 2026 Ta Zama Muhimmiyar Shekara Ga Dangantakar Sin Da Amurka

by Sulaiman
3 weeks ago
Xi

Da safiyar yau Alhamis 14 ga watan nan na Mayu, a babban zauren jama’a na birnin Beijing, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da shugaban Amurka Donald Trump wanda ke ziyarar aiki a kasar Sin.

Xi ya nuna cewa, a halin yanzu ana ci gaba da fuskantar sauye-sauye da ba a taba gani irinsa ba a karnin da ya gabata, kuma yanayin kasa da kasa yana cikin rudani da sauye-sauye. Shin ko Sin da Amurka za su iya wuce “tarkon Thucydides”, wato ra’ayin bunkasar wata kasa mai tasawo ta yi takara da maye gurbin wata kasa mai wadata? Kuma ko za su iya kirkiro sabon salo na dangantakar manyan kasashe? Shin ko za su iya hada kai don fuskantar kalubalen duniya, da kuma samar da karin kwanciyar hankali ga duniya tare? Shin ko za su iya yin la’akari da jin dadin al’ummomin kasashen biyu, da makomar bil’adama cikin hadin gwiwa don bude kyakkyawar makoma ga dangantakar kasashen biyu?

Wadannan tambayoyi ne na tarihi, da duniya da kuma jama’a suke shakka, kuma suna cikin tambayoyin da shugabannin manyan kasashe ke bukatar su ba da amsa tare.

ADVERTISEMENT

Xi ya jaddada cewa, muradun bai daya tsakanin Sin da Amurka sun fi muhimmanci fiye da sabanin ra’ayi, kuma nasarar kowannensu dama ce ga juna, kana kwanciyar hankali a dangantakar Sin da Amurka yana amfanawar duniya. Ya kamata bangarorin biyu su zama abokan hadin gwiwa maimakon abokan hamayya, su kuma taimaki juna da samun ci gaba tare, da kuma bin hanyar da ta dace tsakanin manyan kasashe a sabon zamani. Xi yana mai fatan yin hadin gwiwa da shugaba Trump, don aiwatar da musayar ra’ayi kan manyan batutuwan da suka shafi kasashen biyu da kuma duniya, tare da jagorantar bunkasar dangantakar Sin da Amurka yadda ya kamata, don mayar da shekara ta 2026 ta zama shekara mai muhimmanci a tarihi ga samun kyakkyawar bunkasar dangantakar Sin da Amurka.

Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ce yana fatan gudanar da babbar tattaunawa tare da shugaba Xi Jinping. A cewarsa, “Akwai wadanda ke ganin wannan ne taro mafi girma da aka taba gudanarwa. Duk da cewa mun fuskanci wahalhalu, amma za mu kamo bakin zaren. Za mu kai ga cimma kyakkyawar makoma tare.”

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

A kalaman nasa, Trump ya nanata kiran shugaba Xi da babban jagora. Yana mai cewa “Ina alfahari da kasancewa abokinka, kuma alaka tsakanin Sin da Amurka za ta ci gaba da inganta sama da lokutan baya.”

Bugu da kari, a yau Alhamis 14 ga wata ne shugaban kasar Sin Xi Jinping da takwaransa na Amurka Donald Trump suka ziyarci wurin ibada na Tiantan tare.

Xi, ya yi maraba da Trump a babban ginin Qiniandian, sun kuma dauki hoto tare a filin da ke gaban babban ginin wurin ibadar, daga nan kuma suka kewaya cikin babban ginin tare.

Xi
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • Sulaiman
    Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
  • Sulaiman
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
  • Sulaiman
    ’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

MASU ALAKA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Daga Birnin Sin

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
Daga Birnin Sin

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
Daga Birnin Sin

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Next Post
Sin Na Fatan Raya Huldar Sin Da Amurka a Sabon Matsayi Tare Da Amurka

Sin Na Fatan Raya Huldar Sin Da Amurka a Sabon Matsayi Tare Da Amurka

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.