A yau Laraba ne aka kaddamar da taron kasa da kasa na bunkasa hanyar siliki ta dijital na 2026, wanda dandalin kasa da kasa na Intanet ya karbi bakunci, kana gwamnatin lardin Shaanxi ta kasar Sin ta jagoranci shiryawa a birnin Xi’an.
Dandalin na bana ya hallara baki kimanin 800, daga kasashen duniya da yankuna 52, tare da hukumomin kasa da kasa bakwai. Wannan ne karo na uku a jere da ake gudanar da wannan taro. (Mai fassara: Saminu Alhassan)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT














