ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Fahimtar Kasar Sin 

by CGTN Hausa
3 years ago
Xi

A yau Asabar ne shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aike da wasikar taya murna ga taron fahimtar kasar Sin da ya gudana a birnin Guangzhou, da ke lardin Guangdong na kudancin kasar Sin.

A yayin da farfadowar duniya ke fuskantar rauni da kuma tashe-tashen hankula daga sassan duniya, dan Adam ya tsinci kansa a tsaka mai wuya a tarihi. Xi ya ce, abu ne mai matukar muhimmanci kasashen duniya su hada kai don tinkarar kalubaloli daban-daban na duniya, da inganta ci gaba tare, da kyautata jin dadin bil’Adama.

  • Wakilin Sin Ya Yi Tir Da Matakan Matsin Lamba Da Nufin Dakile Tsarin Jagoranci Da Ci Gaban Duniya
  • Basirar Henry Kissinger Abu Mai Daraja Ne Ga Amurka

“Don fahimtar kasar Sin, muhimmin abu shi ne fahimtar zamanantar da kasar Sin, kasar Sin tana ciyar da kyakkyawar manufar gina kasa mai girma da kuma farfado da al’umma daga dukkan bangarori ta hanyar zamananatarwa irin ta kasar Sin, da sa kaimi ga gina al’umma mai kyakkyawar maMataimakin firaministan kasar Sin Ding Xuexiang ya bayyana a jiya Jumma’a cewa, a matsayin babbar kasa mai tasowa mai sanin ya kamata, kasar Sin a shirye take ta yi aiki da dukkan bangarori domin gina duniya mai tsafta da kyau.

ADVERTISEMENT

Ding, wakilin shugaban kasar Sin Xi Jinping na musamman, kuma zaunannen mamban ofishin siyasa na kwamitin tsakiya na jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, ya bayyana hakan a lokacin da yake jawabi a wajen taron kolin kula da yanayi na duniya a birnin Dubai na kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE).

 

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

Ding ya mika fatan alherin shugaba Xi ga UAE na karbar bakuncin taron. Ya ce, shekaru takwas da suka gabata, Xi ya yi aiki tare da shugabannin wasu kasashen duniya wajen cimma yarjejeniyar Paris tare da azama da hikimar siyasa, kuma ya fara wata sabuwar tafiya ta hadin gwiwa a duniya don magance sauyin yanayi.

 

A ko da yaushe kasar Sin tana kiyaye alkawuran da ta dauka, kuma tana ba da muhimmiyar gudummawa ga harkokin jagorancin duniya, a cewar Ding, ya kara da cewa, kasar Sin ta sa kaimi ga hadin gwiwar kasa da kasa kan harkokin kiyaye muhalli, da juyin juya halin makamashi, da sauyin yanayi, tare da tallafawa kasashe masu tasowa wajen kara karfinsu na tinkarar sauyin yanayi. (Mai fassara: Yahaya)koma ga bil’Adama,” a cewar Xi. “Makomar kasar Sin tana da nasaba sosai da makomar bil’Adama baki daya.”

Ya kara da cewa, kasar Sin na neman bunkasuwa mai inganci ta hanyar bude kofa ga kasashen waje, kana kasar Sin za ta ci gaba da samar da tsarin kasuwanci mai inganci, da tsarin kasuwancin duniya mai inganci bisa nagartaccen tsarin doka, kana za ta ci gaba da fadada bude kofa ga hukumomi dangane da dokoki da ka’idoji da daidaitattun tsarin gudanarwa. (Yahaya)

Xi
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

MASU ALAKA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
Daga Birnin Sin

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
Daga Birnin Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Next Post
Me Ke Sa Karamar Budurwa Soyayya Da Tsoho?

Me Ke Sa Karamar Budurwa Soyayya Da Tsoho?

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.