ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Fahimtar Kasar Sin 

by CGTN Hausa
3 years ago
Xi

A yau Asabar ne shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aike da wasikar taya murna ga taron fahimtar kasar Sin da ya gudana a birnin Guangzhou, da ke lardin Guangdong na kudancin kasar Sin.

A yayin da farfadowar duniya ke fuskantar rauni da kuma tashe-tashen hankula daga sassan duniya, dan Adam ya tsinci kansa a tsaka mai wuya a tarihi. Xi ya ce, abu ne mai matukar muhimmanci kasashen duniya su hada kai don tinkarar kalubaloli daban-daban na duniya, da inganta ci gaba tare, da kyautata jin dadin bil’Adama.

  • Wakilin Sin Ya Yi Tir Da Matakan Matsin Lamba Da Nufin Dakile Tsarin Jagoranci Da Ci Gaban Duniya
  • Basirar Henry Kissinger Abu Mai Daraja Ne Ga Amurka

“Don fahimtar kasar Sin, muhimmin abu shi ne fahimtar zamanantar da kasar Sin, kasar Sin tana ciyar da kyakkyawar manufar gina kasa mai girma da kuma farfado da al’umma daga dukkan bangarori ta hanyar zamananatarwa irin ta kasar Sin, da sa kaimi ga gina al’umma mai kyakkyawar maMataimakin firaministan kasar Sin Ding Xuexiang ya bayyana a jiya Jumma’a cewa, a matsayin babbar kasa mai tasowa mai sanin ya kamata, kasar Sin a shirye take ta yi aiki da dukkan bangarori domin gina duniya mai tsafta da kyau.

ADVERTISEMENT

Ding, wakilin shugaban kasar Sin Xi Jinping na musamman, kuma zaunannen mamban ofishin siyasa na kwamitin tsakiya na jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, ya bayyana hakan a lokacin da yake jawabi a wajen taron kolin kula da yanayi na duniya a birnin Dubai na kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE).

 

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Ding ya mika fatan alherin shugaba Xi ga UAE na karbar bakuncin taron. Ya ce, shekaru takwas da suka gabata, Xi ya yi aiki tare da shugabannin wasu kasashen duniya wajen cimma yarjejeniyar Paris tare da azama da hikimar siyasa, kuma ya fara wata sabuwar tafiya ta hadin gwiwa a duniya don magance sauyin yanayi.

 

A ko da yaushe kasar Sin tana kiyaye alkawuran da ta dauka, kuma tana ba da muhimmiyar gudummawa ga harkokin jagorancin duniya, a cewar Ding, ya kara da cewa, kasar Sin ta sa kaimi ga hadin gwiwar kasa da kasa kan harkokin kiyaye muhalli, da juyin juya halin makamashi, da sauyin yanayi, tare da tallafawa kasashe masu tasowa wajen kara karfinsu na tinkarar sauyin yanayi. (Mai fassara: Yahaya)koma ga bil’Adama,” a cewar Xi. “Makomar kasar Sin tana da nasaba sosai da makomar bil’Adama baki daya.”

Ya kara da cewa, kasar Sin na neman bunkasuwa mai inganci ta hanyar bude kofa ga kasashen waje, kana kasar Sin za ta ci gaba da samar da tsarin kasuwanci mai inganci, da tsarin kasuwancin duniya mai inganci bisa nagartaccen tsarin doka, kana za ta ci gaba da fadada bude kofa ga hukumomi dangane da dokoki da ka’idoji da daidaitattun tsarin gudanarwa. (Yahaya)

Xi
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

MASU ALAKA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
Daga Birnin Sin

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Next Post
Me Ke Sa Karamar Budurwa Soyayya Da Tsoho?

Me Ke Sa Karamar Budurwa Soyayya Da Tsoho?

LABARAI MASU NASABA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.