• English
  • Business News
Thursday, August 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Babban Da Ga Dan Majalisar Dokokin Bauchi

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Manyan Labarai
0
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Babban Da Ga Dan Majalisar Dokokin Bauchi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu ‘yan bindiga sun sace tare da hallaka dan memban majalisar dokokin Jihar Bauchi mai wakiltar mazabar Dass, Honorabul Baba Ali.

Bayanin kisan ya fito ne a yayin zaman majalisar na ranar Talata wanda mataimakin Kakain majalisar, Rt. Hon. Danlami Ahmed Kawule ya jagoranta, sa’ilin da mamban da ke wakiltar mazabar Burra, Hon. Ado Wakili ya tashi gaban kwaryar majalisar domin mika ta’aziyya kan wannan lamarin.

  • Kotu Ta Tabbatar Da Machina A Matsayin Dan Takarar Sanatan APC A Mazabar Yobe Ta Arewa
  • WTO Ta Yi Gargadin Fuskantar Matsin Tattalin Arziki A Duniya

Kazalika, dan majalisar ya mika jajensa ga illahirin mambobin majalisar bisa kashe dan mambar majalisar mai wakiltar mazabar Dass.

Hon. Ado ya misalta lamarin a matsayin abun tausayi, bakin ciki da damuwa, sai ya yi addu’ar Allah jikan mamacin ya sanya shi cikin aljanna madaukakiya.

Da ya ke bayanin yadda lamarin ya faru daki-dai, mambar da ke wakimtar mazabar Dambam/Zagaya/Jalam, Hon. Baballe Abubakar Dambam, ya ce, babban dan Hon. Bala Ali dai garkuwa wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne suka yi kuma kwanaki kalilan bayan garkuwa da shi din suka kasheshi.

Labarai Masu Nasaba

An Kama Matasa 2 Kan Nuna Makamai A Shafukan Sada Zumunta A Kano

ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A Zaɓen 2027 – Amaechi

Ya ce, tunin aka yi jana’izar mamacin gami da kaisa makabarta, ya nuna lamarin a matsayin abu mai firgitarwa da tada hankali.

Da yake maida jawabi kan kudirin, Kakakin majalisar jihar ya umarci a gudanar da addu’a ta musamman ga mamacin wanda kuma mambar da ke mazabar Shira, Hon. Bello Muazu Shira ya jagoranta da nufin neman rahamar Allah ga mamacin.

Kakakin ya ce mambobin majalisar za su kai ziyarar jajantawa ga ahlim mamacin domin taya su alhenin wannan lamarin jimkadan bayan zaman majalisar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BauchiDan MajalisaKisaMembaYan bindiga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Tabbatar Da Machina A Matsayin Dan Takarar Sanatan APC A Mazabar Yobe Ta Arewa

Next Post

Gobara Ta Lalata Gidaje 80 A Sri Lanka – ‘Yansanda

Related

An Kama Matasa 2 Kan Nuna Makamai A Shafukan Sada Zumunta A Kano
Manyan Labarai

An Kama Matasa 2 Kan Nuna Makamai A Shafukan Sada Zumunta A Kano

42 minutes ago
ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A Zaɓen 2027 – Amaechi
Manyan Labarai

ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A Zaɓen 2027 – Amaechi

5 hours ago
Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar Aiki A Brazil
Manyan Labarai

Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar Aiki A Brazil

6 hours ago
Yadda Aka Cafke Masu Saka Ƙwayoyi A Jakunkunan Matafiya A Filin Jirgin Sama A Kano
Manyan Labarai

Yadda Aka Cafke Masu Saka Ƙwayoyi A Jakunkunan Matafiya A Filin Jirgin Sama A Kano

16 hours ago
Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 
Manyan Labarai

Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

23 hours ago
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba
Manyan Labarai

NRC Ta Dakatar Da Sufurin Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Bayan Hatsarin Da Ya Yi 

1 day ago
Next Post
Gobara Ta Lalata Gidaje 80 A Sri Lanka – ‘Yansanda

Gobara Ta Lalata Gidaje 80 A Sri Lanka – ‘Yansanda

LABARAI MASU NASABA

An Kama Matasa 2 Kan Nuna Makamai A Shafukan Sada Zumunta A Kano

An Kama Matasa 2 Kan Nuna Makamai A Shafukan Sada Zumunta A Kano

August 28, 2025
’Yansanda Sun Kama ’Yan Bindiga 17 Tare Da Kashe 3 A Abuja

’Yansanda Sun Ceto Mutane 16 Da Aka Sace A Edo

August 28, 2025
Uwa Da ’Ya’yanta 3 Sun Rasu Bayan Gini Ya Rufta Musu A Zariya

Uwa Da ’Ya’yanta 3 Sun Rasu Bayan Gini Ya Rufta Musu A Zariya

August 28, 2025
ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A Zaɓen 2027 – Amaechi

ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A Zaɓen 2027 – Amaechi

August 28, 2025
Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar Aiki A Brazil

Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Ziyarar Aiki A Brazil

August 28, 2025
Tallafin Walwalar Jama’a: Yadda Gwamnatocin Biranen Kasar Sin Ke Jifan Tsuntsu Biyu Da Dutse Daya

Tallafin Walwalar Jama’a: Yadda Gwamnatocin Biranen Kasar Sin Ke Jifan Tsuntsu Biyu Da Dutse Daya

August 27, 2025
Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Bunkasa Cinikayyar Ayyukan Hidimomi Masu Inganci

Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Bunkasa Cinikayyar Ayyukan Hidimomi Masu Inganci

August 27, 2025
Yadda Aka Cafke Masu Saka Ƙwayoyi A Jakunkunan Matafiya A Filin Jirgin Sama A Kano

Yadda Aka Cafke Masu Saka Ƙwayoyi A Jakunkunan Matafiya A Filin Jirgin Sama A Kano

August 27, 2025
Adadin Cinikayyar Sin Da Kasashen Kungiyar SCO Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Adadin Cinikayyar Sin Da Kasashen Kungiyar SCO Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 27, 2025
Jimilar Darajar Hada-Hadar Shige Da Fice A Fannin Bayar Da Hidimomi Ta Kasar Sin Ta Kai Yuan Tiriliyan 3.9 A Rabin Farko Na Shekarar Bana

Jimilar Darajar Hada-Hadar Shige Da Fice A Fannin Bayar Da Hidimomi Ta Kasar Sin Ta Kai Yuan Tiriliyan 3.9 A Rabin Farko Na Shekarar Bana

August 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.