ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, December 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Babban Da Ga Dan Majalisar Dokokin Bauchi

by Khalid Idris Doya
3 years ago
'Yan Bindiga

Wasu ‘yan bindiga sun sace tare da hallaka dan memban majalisar dokokin Jihar Bauchi mai wakiltar mazabar Dass, Honorabul Baba Ali.

Bayanin kisan ya fito ne a yayin zaman majalisar na ranar Talata wanda mataimakin Kakain majalisar, Rt. Hon. Danlami Ahmed Kawule ya jagoranta, sa’ilin da mamban da ke wakiltar mazabar Burra, Hon. Ado Wakili ya tashi gaban kwaryar majalisar domin mika ta’aziyya kan wannan lamarin.

  • Kotu Ta Tabbatar Da Machina A Matsayin Dan Takarar Sanatan APC A Mazabar Yobe Ta Arewa
  • WTO Ta Yi Gargadin Fuskantar Matsin Tattalin Arziki A Duniya

Kazalika, dan majalisar ya mika jajensa ga illahirin mambobin majalisar bisa kashe dan mambar majalisar mai wakiltar mazabar Dass.

ADVERTISEMENT

Hon. Ado ya misalta lamarin a matsayin abun tausayi, bakin ciki da damuwa, sai ya yi addu’ar Allah jikan mamacin ya sanya shi cikin aljanna madaukakiya.

Da ya ke bayanin yadda lamarin ya faru daki-dai, mambar da ke wakimtar mazabar Dambam/Zagaya/Jalam, Hon. Baballe Abubakar Dambam, ya ce, babban dan Hon. Bala Ali dai garkuwa wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne suka yi kuma kwanaki kalilan bayan garkuwa da shi din suka kasheshi.

LABARAI MASU NASABA

Shugabannin NMDPRA Da NUPRC Sun Yi Murabus Saboda Zargin Da Dangote Ya Yi Musu

Bukukuwan Ƙarshen Shekara: NSCDC Ta Tura Jami’anta 4,000 Don Tsaro A FCT

Ya ce, tunin aka yi jana’izar mamacin gami da kaisa makabarta, ya nuna lamarin a matsayin abu mai firgitarwa da tada hankali.

Da yake maida jawabi kan kudirin, Kakakin majalisar jihar ya umarci a gudanar da addu’a ta musamman ga mamacin wanda kuma mambar da ke mazabar Shira, Hon. Bello Muazu Shira ya jagoranta da nufin neman rahamar Allah ga mamacin.

Kakakin ya ce mambobin majalisar za su kai ziyarar jajantawa ga ahlim mamacin domin taya su alhenin wannan lamarin jimkadan bayan zaman majalisar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugabannin NMDPRA Da NUPRC Sun Yi Murabus Saboda Zargin Da Dangote Ya Yi Musu
Manyan Labarai

Shugabannin NMDPRA Da NUPRC Sun Yi Murabus Saboda Zargin Da Dangote Ya Yi Musu

December 17, 2025
Bukukuwan Ƙarshen Shekara: NSCDC Ta Tura Jami’anta 4,000 Don Tsaro A FCT
Manyan Labarai

Bukukuwan Ƙarshen Shekara: NSCDC Ta Tura Jami’anta 4,000 Don Tsaro A FCT

December 17, 2025
Tinubu Ya Gana da Ƙungiyoyin Ƙwadago Da Gwamnoni Kan Shirin Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gana da Ƙungiyoyin Ƙwadago Da Gwamnoni Kan Shirin Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya

December 17, 2025
Next Post
Gobara Ta Lalata Gidaje 80 A Sri Lanka – ‘Yansanda

Gobara Ta Lalata Gidaje 80 A Sri Lanka – ‘Yansanda

LABARAI MASU NASABA

Cikin Sauƙi Na Yanke Shawarar Komawa APC – Gwamna Fubara

December 18, 2025
Masu Tsattsauran Ra’ayi Na Japan Sun Jima Suna Kitsa Karairayi

Masu Tsattsauran Ra’ayi Na Japan Sun Jima Suna Kitsa Karairayi

December 17, 2025
Jami’ar Kasar Sin Ta Jaddada Adawar Kasarta Da Duk Wani Tsoma Baki Daga Sashen Waje Cikin Batun Yankin Taiwan

Jami’ar Kasar Sin Ta Jaddada Adawar Kasarta Da Duk Wani Tsoma Baki Daga Sashen Waje Cikin Batun Yankin Taiwan

December 17, 2025
Shugabannin NMDPRA Da NUPRC Sun Yi Murabus Saboda Zargin Da Dangote Ya Yi Musu

Shugabannin NMDPRA Da NUPRC Sun Yi Murabus Saboda Zargin Da Dangote Ya Yi Musu

December 17, 2025
Jam’iyyar PDP Ta Janye Daga Shiga Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Kebbi

PDP Ta Amince Da Jagorancin Turaki, Ta Ce Ta Shiga ‘Sabon Babin Haɗin Kai’

December 17, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN Sun Jinjinawa Sabon Matakin Bude Kofa Na Lardin Hainan Da Na Sin Baki Daya

Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN Sun Jinjinawa Sabon Matakin Bude Kofa Na Lardin Hainan Da Na Sin Baki Daya

December 17, 2025
FIFA Za Ta Bayar Da Dala Miliyan 50 Ga Kasar Da Ta Lashe Gasar Cin Kofin Duniya

FIFA Za Ta Bayar Da Dala Miliyan 50 Ga Kasar Da Ta Lashe Gasar Cin Kofin Duniya

December 17, 2025
Bukukuwan Ƙarshen Shekara: NSCDC Ta Tura Jami’anta 4,000 Don Tsaro A FCT

Bukukuwan Ƙarshen Shekara: NSCDC Ta Tura Jami’anta 4,000 Don Tsaro A FCT

December 17, 2025
Wang Yi: Dole Ne A Magance Sake Aukuwar Munanan Hare-hare Da Japan Ta Taba Kaiwa Sassan Ketare A Tarihi 

Wang Yi: Dole Ne A Magance Sake Aukuwar Munanan Hare-hare Da Japan Ta Taba Kaiwa Sassan Ketare A Tarihi 

December 17, 2025
Bunkasar Masana’antun Kasar Sin Ya Kai Kaso 6.0% a Watanni 11 Na Farkon Shekarar Bana

Bunkasar Masana’antun Kasar Sin Ya Kai Kaso 6.0% a Watanni 11 Na Farkon Shekarar Bana

December 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.