• Leadership Hausa
Wednesday, September 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

WTO Ta Yi Gargadin Fuskantar Matsin Tattalin Arziki A Duniya

by Sadiq
12 months ago
in Manyan Labarai
0
WTO Ta Yi Gargadin Fuskantar Matsin Tattalin Arziki A Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Kasuwanci ta Duniya (WTO), ta yi gargadin cewa duniya na tunkarar wani yanayi na matsin tattalin arziki sakamakon rikice-rikice da dama, wanda ke nuna bukatar da ake da ita samar da sabbin tsare-tsare da za su habaka tattalin arziki.

Darakta-Janar ta WTO, Ngozi Okonjo-Iweala, ta bayyana cewa batutuwa masu alaka da yakin Rasha da Ukraine da kuma dumamar yanayi sun yi taron dangi wajen assasa tsadar kayayyaki musamman na abinci baya ga haddasa karancin makamashi a sassan duniya, dai-dai lokacin da ake shirin fita daga matsalar da annobar cutar Korona ta jefa duniya.

  • Buhari Ya Haramta Siyan Makamai Ga Jami’an Tsaron Sa-Kai A Jihohi
  • Amurka Ta Yi Kaurin Suna Wajen Kakaba Takunkumai

A jawabinta a wajen taron kasuwanci da zuba jari na shekara-shekara da ke gudana a Geneva, shugabar ta WTO ta ce wajibi ne a samar da sabbin dabarun habaka tattalin arziki da za su ragewa duniya radadin halin da ake ciki da kuma barazanar da ke tunkarowa.

A cewarta ana cikin wani yanayi da kiri-kiri ake iya hango barazanar da tattalin arziki ke tunkara wanda don haka dole a yi aiki tukuru wajen laluben hanyoyin murmurewa tun gabanin fadawa a matsalar baki daya, ta yadda za a dauki matakan rage tasirin da illar ta mashassharar tattalin arziki za ta yi wa Duniya.

Ngozi Okonjo-Iweala ta kafa hujja da yadda dukkanin hasashen tattalin arzikin da Bankin Duniya da kuma asusun bada lamuni na Duniya suka yi ke nuna mummunar koma bayan da ke tunkaro Duniya.

Labarai Masu Nasaba

NLC Da TUC Sun Shirya Tsunduma Yajin Aiki Mai Dogon Zango Ranar Talata 3 Ga Oktoba 2023

Bikin Kafuwar Daular Saudiyya Shekara 93: Abubuwan Da Suka Kamata A Sani

Darakta-Janar din, ta ce kasashe a yanzu na fama da matsalolin rashin tsaro, dumamar yanayi, tsadar kayan abinci da kuma tsadar makamashi wanda dukkaninsu a lokaci guda, wanda kai tsaye zai iya ruguza kasashe da dama.

Tags: Darakta-JanarKoronaMatsin Tattalin ArzikiTsadar kayan abinciWTO
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mohammed Idris Malagi A Ma’aunin Siyasa

Next Post

Yadda Aka Yi Jana’izar Jarumin Kannywood, Umar Malumfashi

Related

Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango
Manyan Labarai

NLC Da TUC Sun Shirya Tsunduma Yajin Aiki Mai Dogon Zango Ranar Talata 3 Ga Oktoba 2023

8 hours ago
Saudiyya
Manyan Labarai

Bikin Kafuwar Daular Saudiyya Shekara 93: Abubuwan Da Suka Kamata A Sani

20 hours ago
Sulhu Da ‘Yan Bindiga: Gwamna Lawal Ya Mai Da Martani Ga Ministan Labarai
Manyan Labarai

Sulhu Da ‘Yan Bindiga: Gwamna Lawal Ya Mai Da Martani Ga Ministan Labarai

20 hours ago
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Wasu Mutane 15 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Zamfara

1 day ago
Sojoji Sun Ceto Wasu Karin Dalibai Mata 7 Na Jami’ar Tarayya Da Ke Gusau Jihar Zamfara
Da ɗumi-ɗuminsa

Sojoji Sun Ceto Wasu Karin Dalibai Mata 7 Na Jami’ar Tarayya Da Ke Gusau Jihar Zamfara

2 days ago
Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara
Manyan Labarai

Dauda Ya Kalubalanci Ganawar Sirri Da Gwamnatin Tarayya Ke Yi Da ‘Yan Bindiga A Zamfara

2 days ago
Next Post
Yadda Aka Yi Jana’izar Jarumin Kannywood, Umar Malumfashi

Yadda Aka Yi Jana'izar Jarumin Kannywood, Umar Malumfashi

LABARAI MASU NASABA

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

September 26, 2023
NNPP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano Da Ta Ba Gawuna Nasara

NNPP Ta Kai Korafinta Ga Hukumar NJC Kan Kalaman Daya Da Cikin Alkalan Kotun Zaben Kano

September 26, 2023
Duniya

Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ta Bai Daya Na Tattaro Karfin Sauya Duniya

September 26, 2023
‘Yansanda Sun Dakile Harin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Kan Wasu Rukunin Gidaje A Katsina

‘Yansandan Jihar Nasarawa Ta Tabbatar Da Sace Wasu Daliba A Jihar

September 26, 2023
JKS

Babban Jami’in JKS: Kasar Sin Za Ta Karfafa Hadin Gwiwa Da Amincewa Da Juna Da Kasar Masar

September 26, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

NLC Da TUC Sun Shirya Tsunduma Yajin Aiki Mai Dogon Zango Ranar Talata 3 Ga Oktoba 2023

September 26, 2023
Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

September 26, 2023
Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

September 26, 2023
Kimiyya

Masana Kimiyya Na Kasashen Kenya Da Sin Sun Kaddamar Da Kundin Farko Game Da Nau’ikan Tsirran Da Kenya Ta Wallafa

September 26, 2023
Libya

Me Ya Haifar Da Ambaliya A Libya?

September 26, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.