ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Miƙa Ɗaliban Kebbi Da Aka Ceto Ga Iyayensu — Gwamna Idris

by Sadiq
6 months ago
Kebbi

A yau Laraba ake sa ran gwamnatin Jihar Kebbi za ta miƙa ɗaliban makarantar ’yan mata ta Maga da aka sace makon jiya ga iyayensu.

An ceto ɗaliban ne daga hannun ’yan bindiga a ranar Talata.

  • Shugaba Xi Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Dandalin Kasuwancin Makamashi Na Sin Da Rasha
  • Tinubu Ya Yi Maraba Da ‘Yan Matan Makarantar Kebbi Da Aka Kuɓutar

Gwamna Nasir Idris ya ce an bi umarnin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na gaggauta kuɓutar da yaran, wanda har ya tura ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle, zuwa jihar.

ADVERTISEMENT

Gwamnan ya tabbatar wa iyaye cewa an samu yaran cikin ƙoshin lafiya:

  • Ya ce jami’an tsaro sun gano inda yaran suke suka ceto su.
  • Ya kuma ce babu kuɗin fansa da aka biya domin a sako ɗaliban.
  • Gwamnatin jihar ta ce za a miƙa yaran ga iyayensu su koma gida.

’Yan bindigar sun sace ɗalibai 25 daga makarantar Maga ne a makon da ya gabata bayan sun kashe mutane biyu.

LABARAI MASU NASABA

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad, Ba Kano Ba – Shettima

Ilimi Ne Babban Makamin Daƙile Ta’addanci — Ministan Tsaro

Wannan na zuwa ne a lokacin da ake fama da sace-sacen mutane a jihohin Neja, Kwara, Sakkwato da Kano, lamarin da ya tayar da hankali a ƙasar.

MASU ALAKA

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad, Ba Kano Ba – Shettima
Manyan Labarai

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad, Ba Kano Ba – Shettima

June 9, 2026
Sojoji
Labarai

Ilimi Ne Babban Makamin Daƙile Ta’addanci — Ministan Tsaro

June 8, 2026
Ngoshe: Boko Haram Ta Saki Mata da Yara 416 da Aka Sace A Borno
Labarai

Gwamnatin Borno Ta Musanta Biyan Kuɗin Fansa Domin Kuɓutar da Mutane 360

June 8, 2026
Next Post
Tinubu Ya Umarci A Tsaurara Tsaro A Dazukan Kwara, Neja Da Kebbi

Tinubu Ya Umarci A Tsaurara Tsaro A Dazukan Kwara, Neja Da Kebbi

LABARAI MASU NASABA

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad, Ba Kano Ba – Shettima

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad, Ba Kano Ba – Shettima

June 9, 2026
Sojoji

Ilimi Ne Babban Makamin Daƙile Ta’addanci — Ministan Tsaro

June 8, 2026
Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

June 8, 2026
Ngoshe: Boko Haram Ta Saki Mata da Yara 416 da Aka Sace A Borno

Gwamnatin Borno Ta Musanta Biyan Kuɗin Fansa Domin Kuɓutar da Mutane 360

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya

Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya

June 8, 2026
Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji

June 8, 2026
Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

June 8, 2026
Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

June 8, 2026
Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.