ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Sake Yanke Hukunci Ga Farfado Da Ra’ayin Fin Karfin Soja Na Japan A Tarihi

by Sulaiman
1 month ago
Japan

Shekaru 80 da suka gabata, alkalin Sin da ya halarci shari’o’in Tokyo Mei Ruao ya yi kashedin cewa, manta wahalhalun baya zai haifar da hadari a nan gaba.

Bayan shekaru 80, kasar Japan ta sake farfado da sabon ra’ayin nuna karfin soja, ana iya ganin daraja da ma’anar shari’o’in Tokyo a tarihi.

A ranar 3 ga watan Mayun shekarar 1946, biyo bayan tanade-tanaden mika wuya da Japan ta yi ba tare da wani sharadi ba da kuma na kotun hukunta laifukan yakin duniya na II da kasashen kawance suka gabatar, kotun ta fara sauraron shari’a kan laifukan yakin, kuma bisa haduwar manyan kasashe 11 da hujjoji da shaidu masu karfi da aka gabatar, wadannan shari’o’i sun samu sojojin Japan da laifin kaddamar da yaki da take dokokin kasa da kasa da bayyana irin ta’asar da Japanawa suka aikata a kasashen Asiya da dama.

ADVERTISEMENT

An kuma yanke wa manyan masu laifi su 25 hukuncin kisa ta hanyar rataya ko zaman gida yari, cikinsu har da Hideki Tojo. Haka kuma an karyata shari’o’i kamar “shari’ar tabbatar da nasara” da “yakin Japan na kare kai” da “dokar gyara hukunce-hukunce.”Bayan shekaru 80, an samu babban sauyi a yanayin duniya. A halin yanzu, gwamnatin Takaichi Sanae ta kasar Japan ta gaggauta raya sabon ra’ayin nuna karfin soja, wanda ya kawo barazana ga odar duniya.

Japan ta dauki matakai sannu a hankali don yada ra’ayin karfafa karfin soja, kamar su daga kasafin kudin tsaron kasa, da amincewa da fitar da manyan makamai, da gaggauta jibge makamai, da goyon bayan mallakar makaman nukiliya, da sa kaimi ga gyara ka’idoji uku na tsaron kasa, da shiryawa yaki na dogon lokaci, wadanda dukkansu suka jawo hankalin kasa da kasa.Ma’aikatar harkokin wajen Rasha ta bayyana cewa, shari’o’in Tokyo, mataki ne mai muhimmanci a fannin kare doka da kuma tarihin bil’adama baki daya.

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Ta ce ba a kayyade tsawon lokacin bincike da yanke hukunci kan laifuffukan da sojojin Japan suka aikata a yakin duniya na biyu na cin zarafin bil’adama ba, hakan ya sa za a ci gaba da bincike kan wadannan laifuka. (Zainab Zhang)

Japan
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Sulaiman
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
APC Ta Tsawaita Wa’adin Sayar Da Fom, Ta Sauya Jadawalin Tantancewa Ƴan Takara

APC Ta Tsawaita Wa’adin Sayar Da Fom, Ta Sauya Jadawalin Tantancewa Ƴan Takara

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.