• Leadership Hausa
Saturday, March 25, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zaben Majalisar Jiha: Kakakin Majalisar Kwara Ya Yi Nasarar Sake Lashe Kujerarsa 

by Sadiq
6 days ago
in Labarai
0
Zaben Majalisar Jiha: Kakakin Majalisar Kwara Ya Yi Nasarar Sake Lashe Kujerarsa 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, (INEC) ta bayyana Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kwara, Injiniya Yakubu Danladi-Salihu, a matsayin wanda ya lashe zaben mazabar Ilesha-Gwanara da aka gudanar ranar Asabar.

Danladi-Salihu wanda ya tsaya takarar a karkashin tutar jam’iyyar APC, ya doke babban abokin hamayyarsa, Usman Abubakar na jam’iyyar PDP.

  • Ana Tsimayin Karbar Sakamakon Zaben Gwamna A Bauchi
  • Ina Da Kwarin Guiwar Samun Nasarar Tazarce -Matawalle

Da yake bayyana sakamakon zaben a cibiyar tattara sakamakon zaben mazabar Ilesha/Gwanara, jami’in zaben, Dakta Adewale Rafiu, ya ce Danladi-Salihu ya samu kuri’u 14,949 yayin da babban abokin hamayyarsa, Usman Abubakar na PDP ya samu kuri’u 2,072.

“Yakubu Danladi-Salihu na APC bayan ya cika sharudan doka an bayyana shi a matsayin wanda ya yi nasara a zaben da aka gudanar,” in ji Rafiu.

A jawabinsa na godiya, Danladi-Salihu ya gode wa al’ummar mazabar Ilesha-Gwanara bisa goyon bayan da suka ba shi har ya kai ga nasarar da ya samu a zaben majalisar dokokin jihar, inda ya tabbatar da cewa zai ci gaba da ba da fifikon jin dadinsu.

Labarai Masu Nasaba

Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

“Ina mika godiyata ga ‘yan mazabata bisa nuna kauna da goyon bayan da suka nuna min wajen sake zabata,” in ji shi.

Tags: KakakiKwaraNasaraZabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ana Tsimayin Karbar Sakamakon Zaben Gwamna A Bauchi

Next Post

An Tsinci Gawar Daraktan Yakin Neman Zaben Jam’iyyar APC A Jihar Ribas

Related

Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano
Labarai

Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

2 hours ago
Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi
Manyan Labarai

Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

4 hours ago
Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman
Labarai

Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

5 hours ago
Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari
Manyan Labarai

Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari

6 hours ago
INEC Ta Yi Mun Daidai Da Ta Ayyana Zaɓen Gwamnan Adamawa Bai Kammalu Ba – Binani
Labarai

INEC Ta Yi Mun Daidai Da Ta Ayyana Zaɓen Gwamnan Adamawa Bai Kammalu Ba – Binani

6 hours ago
Yadda Na’urar BBAS Ta Sauya Salon Zaben Gwamnoni
Manyan Labarai

Yadda Na’urar BBAS Ta Sauya Salon Zaben Gwamnoni

7 hours ago
Next Post
An Tsinci Gawar Daraktan Yakin Neman Zaben Jam’iyyar APC A Jihar Ribas

An Tsinci Gawar Daraktan Yakin Neman Zaben Jam'iyyar APC A Jihar Ribas

LABARAI MASU NASABA

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

March 25, 2023
An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

March 25, 2023
Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

March 25, 2023
Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

March 25, 2023
An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

March 25, 2023
Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

March 25, 2023
Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

March 25, 2023
Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

March 25, 2023
Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

Muna Samun Tallafi Daga Sarkin Noman Masarautar Gaya – Kungiyar Manoman

March 25, 2023
Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari

Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari

March 25, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.