• Leadership Hausa
Saturday, June 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Tsinci Gawar Daraktan Yakin Neman Zaben Jam’iyyar APC A Jihar Ribas

by Sadiq
3 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
An Tsinci Gawar Daraktan Yakin Neman Zaben Jam’iyyar APC A Jihar Ribas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An kashe Tonye Cole, daraktan yakin neman zaben jam’iyyar APC a Jihar Ribas.

Rahotanni sun bayyana cewa an yi garkuwa da daraktan yakin neman zaben na jam’iyyar APC na Ahoada West a daidai lokacin da ake tunkarar zaben gwamnoni da na ‘yan majalisar dokoki na ranar Asabar.

  • PDP Ta Kwace Kujerar Kakakin Majalisar Dokokin Yobe Da Tazarar Kuri’u 182
  • Mahara Sun Harbi Ma’aikaciyar INEC A Kuros Riba

A daya bangaren kuma, an gano dan siyasar ne a cikin wani tafki a kwance cikin jini da yammacin ranar Asabar, jikinsa cike da harsasai.

Har zuwa lokacin hada wannan rahoto, rundunar ‘yansandan jihar ba ta fitar da wata sanarwa a hukumance ba kan wannan mummunan lamari.

An gano wani hoton bidiyo na mamacin yana kwance cikin jini.

Labarai Masu Nasaba

Da Dumi-Dumi: Tinubu Ya Kama Aiki A Fadar Shugaban Kasa

Da Dumi-Dumi: An Samu Sauyin Shugabanci A Hukumar Shige Da Fice Ta Kasa

Tonye Cole, daraktan yakin neman zaben Ahoada ta Yamma wanda aka kore shi daga rumfar zabe da safiyar yau an tsinci gawarsa.

Tags: APCDaraktan Yakin Neman ZabeRibas
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben Majalisar Jiha: Kakakin Majalisar Kwara Ya Yi Nasarar Sake Lashe Kujerarsa 

Next Post

Zaben Gwamna: Sakamakon Zaben Jihar Kano

Related

Da Dumi-Dumi: Tinubu Ya Kama Aiki A Fadar Shugaban Kasa
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Tinubu Ya Kama Aiki A Fadar Shugaban Kasa

4 days ago
Da Dumi-Dumi: An Samu Sauyin Shugabanci A Hukumar Shige Da Fice Ta Kasa
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: An Samu Sauyin Shugabanci A Hukumar Shige Da Fice Ta Kasa

4 days ago
Da Dumi-Dumi: Kotun Koli Ta Yi Fatali Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Kotun Koli Ta Yi Fatali Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima

1 week ago
Ma’aikatan Lafiya Sun Tsunduma Yajin Aiki
Da ɗumi-ɗuminsa

Ma’aikatan Lafiya Sun Tsunduma Yajin Aiki

1 week ago
Ina Neman Gafarar ‘Yan Nijeriya Idan Na Muku Ba Dai-dai Ba —Buhari
Da ɗumi-ɗuminsa

Buhari Ya Nemi Majalisa Ta Biya Bashin Shari’a N226bn, $556.8m, £98.5m

1 week ago
‘Yan Takaran Gwamna 8 Sun Mara Wa Gwamnan Gombe Baya
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Gwamna Yahaya Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin Arewa

2 weeks ago
Next Post
Zaben Gwamna: Sakamakon Zaben Jihar Kano

Zaben Gwamna: Sakamakon Zaben Jihar Kano

LABARAI MASU NASABA

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

June 3, 2023
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

June 3, 2023
Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

June 3, 2023
Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

June 3, 2023
Yanzu-yanzu: Tinubu Na Ganawa Ta Farko Da Shugabannin Tsaro

An Fara Kunfar Baki Yayin Da Tinubu Ya Fara Nada Mukamai

June 3, 2023
Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

June 2, 2023
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.