ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zaben Shugaban Kasa: Duk Jam’iyyar Da Ke Da Korafi Ta Garzaya Kotu – INEC

by Sulaiman
3 years ago
INEC

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta gargaɗi jam’iyyar PDP cewa idan ta na da wani ƙorafi to ta garzaya kotu, amma ta daina ƙala wa shugaban ta abin da ta kira “sharri da jingina masa ƙarairayi”.

 

INEC ta ce maganganun ɓata sunan da PDP ke yaɗawa kan Farfesa Mahmood Yakubu za su iya janyo wa hukumar da shugaban nata su maka PDP a kotu domin su nemi haƙƙin su.

ADVERTISEMENT
  • An Umarci Kwamishinonin ‘Yansanda Da Su Tura Wa INEC Duk Wani Kes Na Karya Dokar Zabe

Kakakin Yaɗa Labarai na shugaban, Mista Rotimi Oyekanmi, shi ne ya yi wannan gargaɗi a lokacin da ya ke amsa tambayoyi game da kiraye-kirayen neman shugaban INEC ya sauka daga muƙamin sa.

 

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Ceto Manoma 7 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Sakkwato, Sun Ƙwato Babura

Daga Taklamakan Zuwa Sahara: Yadda Hamada Ke “Haifar” Da Fata

Oyekanmi ya ce kiraye-kirayen da PDP ta yi kwanan nan cewa Yakubu ya sauka, kawai shirme ne ta ke yi.

 

Ya ce: “Abin takaici kuma abin dubawa, duk da tulin zargin da PDP ke wa shugaban INEC, waɗanda dukkan su marasa tushe ne ballantana makama, har yau ta kasa kawo hujja guda ɗaya inda ya aikata ba daidai ba, ko inda ya take doka.

 

“Tabbas, PDP ta kasa kawo ko da hujja guda ɗaya domin bai wa zargin da ta ke yi wata kariya cewa Yakubu ya aikata ba daidai ba ko ya karya dokar zaɓe ta 2022.

 

“Sannan kuma PDP ba ta bayar da hujjar cewa Yakubu ya yi maƙarƙashiyar ƙin loda sakamakon zaɓe daga na’urar BVAS ba.”

 

Oyekanmi ya ce abin takaici ne a surutan da PDP ta riƙa yi ba ta ce an yi maguɗi a dukkan sassan da PDP ɗin ta yi nasara a faɗin ƙasar nan ba.”

 

Kan haka ne INEC ta shawarci PDP idan ta na da wani ƙorafi a kan zaɓe, to ta garzaya kotu kawai.

INEC
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Kasar Sin Ta Gabatar Da Takardar Bayani Game Da Inganta Tsarin Jagorancin Harkokin Duniya
  • Sulaiman
    Liu Guozhong Ya Halarci Taron Koli Kan Yadda Kasashen Afirka Za Su Fuskanci Cutar Ebola
  • Sulaiman
    Daga Taklamakan Zuwa Sahara: Yadda Hamada Ke “Haifar” Da Fata
  • Sulaiman
    NDC:Kwankwaso Na Shan Sukar Jama’a Kan Naɗa Ɗansa A Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kano

MASU ALAKA

Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Manoma 7 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Sakkwato, Sun Ƙwato Babura

June 17, 2026
Daga Taklamakan Zuwa Sahara: Yadda Hamada Ke “Haifar” Da Fata
Ra'ayi Riga

Daga Taklamakan Zuwa Sahara: Yadda Hamada Ke “Haifar” Da Fata

June 17, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Shirin Sanya Haraji A Kan Man Fetur Da Kiran Waya
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Shirin Sanya Haraji A Kan Man Fetur Da Kiran Waya

June 17, 2026
Next Post
Magoya Bayan Tinubu Sun Gargadi Atiku Da Obi Kan Yi Wa Shari’a Katsalandan

Magoya Bayan Tinubu Sun Gargadi Atiku Da Obi Kan Yi Wa Shari'a Katsalandan

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Gabatar Da Takardar Bayani Game Da Inganta Tsarin Jagorancin Harkokin Duniya

Kasar Sin Ta Gabatar Da Takardar Bayani Game Da Inganta Tsarin Jagorancin Harkokin Duniya

June 17, 2026
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2

Sojoji Sun Ceto Manoma 7 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Sakkwato, Sun Ƙwato Babura

June 17, 2026
Liu Guozhong Ya Halarci Taron Koli Kan Yadda Kasashen Afirka Za Su Fuskanci Cutar Ebola

Liu Guozhong Ya Halarci Taron Koli Kan Yadda Kasashen Afirka Za Su Fuskanci Cutar Ebola

June 17, 2026
Daga Taklamakan Zuwa Sahara: Yadda Hamada Ke “Haifar” Da Fata

Daga Taklamakan Zuwa Sahara: Yadda Hamada Ke “Haifar” Da Fata

June 17, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Shirin Sanya Haraji A Kan Man Fetur Da Kiran Waya

Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Shirin Sanya Haraji A Kan Man Fetur Da Kiran Waya

June 17, 2026
NDC:Kwankwaso Na Shan Sukar Jama’a Kan Naɗa Ɗansa A Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kano

NDC:Kwankwaso Na Shan Sukar Jama’a Kan Naɗa Ɗansa A Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kano

June 17, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Sojoji Sun Ceto Manoma 7 Da Aka Sace, Sun Kwato Babura Daga Hannun ’Yan Bindiga A Sokoto

June 17, 2026
Sojoji Sun Ceto Sauran Mutane 4 Da Aka Sace Tare Da Marigayi Janar Rabe A Katsina

Sojoji Sun Ceto Sauran Mutane 4 Da Aka Sace Tare Da Marigayi Janar Rabe A Katsina

June 17, 2026
Lionel Messi: Mutum Ko Aljan

Lionel Messi: Mutum Ko Aljan

June 17, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

June 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.