ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ta Gabatar Da Takardar Bayani Game Da Inganta Tsarin Jagorancin Harkokin Duniya

by Sulaiman and CGTN Hausa
5 hours ago
Sin

Da safiyar yau Laraba ne ofishin yada labarai na majalisar gudanarwar kasar Sin, ya fitar da takardar bayani mai taken “Kafa tsarin jagorancin harkokin duniya mai karin adalci: Akidun kasar Sin da shawararta da kuma matakanta”.

Takardar ta yi cikakken bayani a kan shawarar inganta tsarin jagorancin harkokin duniya da kasar Sin ta gabatar, musamman ta fannin kimiyya, da kuma ma’anarta ga duniya a wannan zamani da muke ciki, tare da bayyana matakan da kasar Sin ta dauka, da kuma nasarorin da ta cimma wajen sa hannu a inganta tsarin jagorancin harkokin duniya. Har ila yau, takardar ta yi kira ga sassan kasa da kasa da su aiwatar da shawarar inganta tsarin jagorancin harkokin duniya, don kafa tsari mai karin adalci.

A gun taron manema labarai da aka shirya dangane da takardar, mamban ofishin siyasa na kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, wanda kuma shi ne ministan harkokin wajen kasar, Mr. Wang Yi, ya amsa tambayar da aka yi masa dangane da yadda ake komawa cikin yanayin yadda masu karfi ke cin zalin marasa karfi, tare da raunata karfin fada a ji na MDD, inda ya bayyana matsayin kasar Sin na kiyaye cudanyar bangarori daban daban, da goyon bayan rawar da MDD ke takawa. Wang Yi ya ce, ba wai MDD ba ta da muhimmanci ba ne, sai dai ba a mutunta da kiyaye ta yadda ya kamata.

ADVERTISEMENT

A matsayinta na kasa ta farko da ta sanya hannu kan kundin tsarin dokokin MDD, kasar Sin tana son kiyaye karfin fada a ji na MDD ta hanyar aiwatar da shawarar inganta jagorancin harkokin duniya, kuma tana son hada kai da sassan kasa da kasa, a kokarin farfado da MDD da kuma kara bunkasa ta.

A yayin taron, Wang Yi ya yi bayani game da fannoni guda 4 da kasar Sin za ta dukufa domin inganta tsarin jagorancin harkokin duniya.

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Samar Da Tallafin Jin Kai Na Gaggawa Ga DRC Da AU

Fahimtar Tattalin Arzikin Sin Na Watannin Biyar Na Farkon Bana Ta Kalmomi Guda Uku

Da farko, ya ce za a farfado da ra’ayin raya yankuna gaba daya cikin hadin gwiwa. A bana, kasar Sin za ta gudanar da taron ganawar shugabannin kungiyar hadin gwiwar tattalin arzikin yankin Asiya da Pacifik ta APEC, inda za a samar da sabbin damammaki ga bunkasuwar kasashen dake yankin Asiya da Pacifik, har ma da kasashen duniya baki daya. Na biyu kuma, za a karfafa aikin gudanar da sabbin ayyuka. Na uku kuma, za a inganta aikin gina dandalolin jagorancin harkokin duniya. Kasar Sin ta yi maraba da sassan kasa da kasa, da su shiga kotun shiga tsakani ta kasa da kasa da kasar Sin ta yi kira a kafa, domin ba da gudummawa wajen warware sabanin dake tsakanin kasashen duniya cikin zaman lafiya. Na hudu kuma, ana sa ran kasashen duniya za su cimma matsayi daya kan tsarin jagorancin harkokin duniya.

A bana, kasar Sin za ta kira taron dandalin tattauna tsarin jagorancin harkokin duniya a sabon yankin Xiong’an karo na farko, inda za ta gayyaci wakilan bangarori daban daban daga kasashen duniya, domin tattauna yadda za a daidaita, da kuma kyautata tsarin jagorancin harkokin duniya.

Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sin Ta Samar Da Tallafin Jin Kai Na Gaggawa Ga DRC Da AU
  • Sulaiman
    Fahimtar Tattalin Arzikin Sin Na Watannin Biyar Na Farkon Bana Ta Kalmomi Guda Uku
  • Sulaiman
    Kasar Sin Za Ta Habaka Bude Fannonin Hada-Hadar Kudi Ga Duniya
  • Sulaiman
    Sin Na Gaggauta Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Kasa Da Kasa
Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Liu Guozhong Ya Halarci Taron Koli Kan Yadda Kasashen Afirka Za Su Fuskanci Cutar Ebola
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Myanmar
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Kasar Sin Na Samar Da Managarcin Yanayi Na Bunkasa Kirkire-kirkire Ga Masana’antun Kasa Da Kasa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Na Goyon Bayan Ci Gaban Manyan Kamfanonin Kasa Da Kasa

MASU ALAKA

Sin Ta Samar Da Tallafin Jin Kai Na Gaggawa Ga DRC Da AU
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samar Da Tallafin Jin Kai Na Gaggawa Ga DRC Da AU

June 17, 2026
Fahimtar Tattalin Arzikin Sin Na Watannin Biyar Na Farkon Bana Ta Kalmomi Guda Uku
Daga Birnin Sin

Fahimtar Tattalin Arzikin Sin Na Watannin Biyar Na Farkon Bana Ta Kalmomi Guda Uku

June 17, 2026
Kasar Sin Za Ta Habaka Bude Fannonin Hada-Hadar Kudi Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Habaka Bude Fannonin Hada-Hadar Kudi Ga Duniya

June 17, 2026
Next Post
Sin Na Gaggauta Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Kasa Da Kasa

Sin Na Gaggauta Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Kasa Da Kasa

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Samar Da Tallafin Jin Kai Na Gaggawa Ga DRC Da AU

Sin Ta Samar Da Tallafin Jin Kai Na Gaggawa Ga DRC Da AU

June 17, 2026
Fahimtar Tattalin Arzikin Sin Na Watannin Biyar Na Farkon Bana Ta Kalmomi Guda Uku

Fahimtar Tattalin Arzikin Sin Na Watannin Biyar Na Farkon Bana Ta Kalmomi Guda Uku

June 17, 2026
Kasar Sin Za Ta Habaka Bude Fannonin Hada-Hadar Kudi Ga Duniya

Kasar Sin Za Ta Habaka Bude Fannonin Hada-Hadar Kudi Ga Duniya

June 17, 2026
Sin Na Gaggauta Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Kasa Da Kasa

Sin Na Gaggauta Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Kasa Da Kasa

June 17, 2026
Kasar Sin Ta Gabatar Da Takardar Bayani Game Da Inganta Tsarin Jagorancin Harkokin Duniya

Kasar Sin Ta Gabatar Da Takardar Bayani Game Da Inganta Tsarin Jagorancin Harkokin Duniya

June 17, 2026
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2

Sojoji Sun Ceto Manoma 7 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Sakkwato, Sun Ƙwato Babura

June 17, 2026
Liu Guozhong Ya Halarci Taron Koli Kan Yadda Kasashen Afirka Za Su Fuskanci Cutar Ebola

Liu Guozhong Ya Halarci Taron Koli Kan Yadda Kasashen Afirka Za Su Fuskanci Cutar Ebola

June 17, 2026
Daga Taklamakan Zuwa Sahara: Yadda Hamada Ke “Haifar” Da Fata

Daga Taklamakan Zuwa Sahara: Yadda Hamada Ke “Haifar” Da Fata

June 17, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Shirin Sanya Haraji A Kan Man Fetur Da Kiran Waya

Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Shirin Sanya Haraji A Kan Man Fetur Da Kiran Waya

June 17, 2026
NDC:Kwankwaso Na Shan Sukar Jama’a Kan Naɗa Ɗansa A Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kano

NDC:Kwankwaso Na Shan Sukar Jama’a Kan Naɗa Ɗansa A Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kano

June 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.