ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2024: Sarkin Kudan Ya Taya Sarkin Zazzau Murnar Sabuwar Shekara 

by Sulaiman
2 years ago
Kudan

Sarkin kudan Alhaji Muhammad Bello Haladu ya Taya Mai Martaba sarkin Zazzau Kuma shugaban majalisar sarakunan jihar Kaduna, Ambassador Ahmad Nuhu Bamalli CFR murnar shiga Sabuwar Shekarar 2024.

A sakon nasa Sarkin kudan Muhammad Bello Haladu ya Taya gwamnan jihar Kaduna Sanata Uba sani murnar shiga Sabuwar Shekarar Miladiyya, tare da Fatan samun nasara Da Kuma Dauki daga Allah madaukakin sarki.

  • Kyakkyawar Dabi’ar Gawuna Ke Kara Wa Kanawa Aminta Da Nagartarsa -Ibrahim Mabo
  • ‘Yan Gudun Hijira Sun Koka Da Tsadar Gidan Haya Da Abinci A Kudancin Kaduna

Hakan na kunshe ne acikin wata sanarwa da wakilin yada labaran Masarautar Kudan, Yusuf Ibrahim Kudan ya fitar a ranar Lahadi, 31 ga watan Disamba, 2023.

ADVERTISEMENT

Sarki Haladu Har ilayau ya Kuma Yaba da Irin salon jagorancin Mai Martaba sarki Gami da jajircewarsa, wanda ya samo asali da Irin kwarewa da yake da ita na tafiyar da Masarautar Zazzau Zuwa ga Babban Matsayi.

Sarkin ya kuma jinjinawa Hakimin kudan, Tukuran Zazzau, Alhaji Halliru Mamuda da Kuma na Hunkuyi, Mayanan Arewan Zazzau, Alhaji Muhammad Aminu Ashiru saboda kokarinsu da jajircewarsu na ganin yankunan nasu sun samu ci Gaba.

LABARAI MASU NASABA

Na Yi Matuƙar Mamakin Sammaci A Kaina – Mele Kyari

INEC: APC da LP Ne Kaɗai Suka Cancanci Shiga Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kebbi

Daga bisani sarkin ya Kuma ja hankalin Al’ummar yankin dasu hada kai da juna domin Ciyar da yankin Gaba.

A cewarsa “Babu wata cigaba da Za a iya samu ba tare da nuna kauna, Hadin Kai da zaman lafiya da juna ba”.

Kudan
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Na Yi Matuƙar Mamakin Sammaci A Kaina – Mele Kyari
  • Sulaiman
    INEC: APC da LP Ne Kaɗai Suka Cancanci Shiga Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kebbi
  • Sulaiman
    Atiku Ya Buƙaci Ayyana Dokar Ta-ɓaci Kan Tsaro, Ya Yi Gargadi Kan Yawaitar Hare-Hare Kan Makarantu
  • Sulaiman
    An Kafa Yanki Mafi Girma Na Hade Ayyukan Samar Da Wutar Lantarki Da Sarrafa Makamashin Hydrogen Da Adana Makamashi A Kasar Sin

MASU ALAKA

Za A Kammala Aikin Bututun Iskar Gas Na AKK A Disambar 2024 – NNPC
Labarai

Na Yi Matuƙar Mamakin Sammaci A Kaina – Mele Kyari

June 11, 2026
inec
Labarai

INEC: APC da LP Ne Kaɗai Suka Cancanci Shiga Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kebbi

June 11, 2026
Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi
Manyan Labarai

Atiku Ya Buƙaci Ayyana Dokar Ta-ɓaci Kan Tsaro, Ya Yi Gargadi Kan Yawaitar Hare-Hare Kan Makarantu

June 11, 2026
Next Post
Fursunoni 53,836 Ke Jiran Shari’a Don Sanin Matsayinsu A Gidajen Gyaren Hali A Nijeriya

Sabuwar Shekara: Gwamna Inuwa Yahaya Ya Yi Wa Fursunoni 39 Afuwa A Gombe

LABARAI MASU NASABA

Za A Kammala Aikin Bututun Iskar Gas Na AKK A Disambar 2024 – NNPC

Na Yi Matuƙar Mamakin Sammaci A Kaina – Mele Kyari

June 11, 2026
inec

INEC: APC da LP Ne Kaɗai Suka Cancanci Shiga Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kebbi

June 11, 2026
Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

Atiku Ya Buƙaci Ayyana Dokar Ta-ɓaci Kan Tsaro, Ya Yi Gargadi Kan Yawaitar Hare-Hare Kan Makarantu

June 11, 2026
An Kafa Yanki Mafi Girma Na Hade Ayyukan Samar Da Wutar Lantarki Da Sarrafa Makamashin Hydrogen Da Adana Makamashi A Kasar Sin

An Kafa Yanki Mafi Girma Na Hade Ayyukan Samar Da Wutar Lantarki Da Sarrafa Makamashin Hydrogen Da Adana Makamashi A Kasar Sin

June 10, 2026
Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa

Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa

June 10, 2026
An Kaddamar Da Taron Dandalin Tattauna Hadin Gwiwar Fasahohi Da Masana’antun Aikin Gona na Sin Da Afirka A Kenya

An Kaddamar Da Taron Dandalin Tattauna Hadin Gwiwar Fasahohi Da Masana’antun Aikin Gona na Sin Da Afirka A Kenya

June 10, 2026
NNPCL

Zargin Sace Naira Tiriliyan 210: Majalisa Ta Bayar da Umarnin Kama Tsohon Shugaban NNPC, Mele Kyari

June 10, 2026
Wakilin Sin: Bangaren Sin Yana Goyon Bayan Kasashen Afirka a Fannin Magance Matsalolin Nahiyar Bisa Hanyoyin Da Suka Dace Da Su

Wakilin Sin: Bangaren Sin Yana Goyon Bayan Kasashen Afirka a Fannin Magance Matsalolin Nahiyar Bisa Hanyoyin Da Suka Dace Da Su

June 10, 2026
An Kashe ’Yan Bindiga Biyu A Abuja

An Kashe ’Yan Bindiga Biyu A Abuja

June 10, 2026
Ko Me Ya Sa Alkaluman Rahotan Cinikayyar Waje Na Sin Suka Nuna Karuwar Nasarori Fiye Da Yadda Aka Yi Tsammani?

Ko Me Ya Sa Alkaluman Rahotan Cinikayyar Waje Na Sin Suka Nuna Karuwar Nasarori Fiye Da Yadda Aka Yi Tsammani?

June 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.