ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 8, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2027: Manoma Sun Saya Wa Gwamna Bago Da Ɗan Majalisa Abdullahi Fom Din Takara A APC

by Sulaiman
1 month ago
APC

Manoman Jihar Neja ƙarƙashin Ƙungiyar AFAN sun bayyana goyon bayansu ga ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Bida/Gbako/Katcha, Sa’idu Musa Abdullahi, da gwamnan jihar, Umar Bago, domin sake tsayawa takara a babban zaɓen 2027 mai zuwa.

Manoman, sun sayi fom ɗin nuna sha’awa da na tsayawa takara a ƙarƙashin jam’iyyar APC ne ga ɗan majalisar da gwamnan domin ba su damar shiga zaɓen fidda gwani da kuma babban zaɓe.

Yayin gabatar da fom ɗin ga ɗan majalisar a Abuja, manoman sun bayyana cewa sun sayi fom ɗin ne domin nuna godiyarsu bisa irin kulawa da gudunmawar da ɗan majalisar da gwamnan suka bayar ga harkar noma a jihar.

ADVERTISEMENT

A cewar manoman, ɗan majalisar babban jigo ne ga manoman jihar, inda suka ce ya gudanar da ayyuka da dama da suka sauƙaƙa harkar noma a jihar, inda ya gina hanyoyin ban ruwa na noman rani a Badegi shi da kansa tare da faɗaɗa aikin zuwa Begi.

Haka kuma, sun ce ya samar da dama ga mata a harkar noma, inda ya ɗauki da dama aiki tare da tura su horo a cibiyar ‘International Institute of Tropical Agriculture’ (IITA).

LABARAI MASU NASABA

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

APC
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un
  • Sulaiman
    Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci
  • Sulaiman
    Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?
  • Sulaiman
    A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

MASU ALAKA

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?
Rahotonni

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

June 8, 2026
Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…
Labarai

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

June 8, 2026
Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

June 8, 2026
Next Post
Sanata Mai Ci Ya Janye Takararsa, Ya Marawa Gwamna Buni Baya

Sanata Mai Ci Ya Janye Takararsa, Ya Marawa Gwamna Buni Baya

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

June 8, 2026
Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

June 8, 2026
Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

June 8, 2026
A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

June 8, 2026
Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

June 8, 2026
Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil

Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil

June 8, 2026
Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

June 8, 2026
Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

June 8, 2026
Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

June 8, 2026
Sabon Rikici Ya Kunno Kai A NDC, An Buƙaci INEC Ta Soke Rijistarta

Sabon Rikici Ya Kunno Kai A NDC, An Buƙaci INEC Ta Soke Rijistarta

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.