ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 30, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A Shirye Nake In Sasanta Da Gwamnan Kano – Kwankwaso

by Sulaiman
3 weeks ago
Kwankwaso

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya na kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce, a shirye yake da ya sasanta da Gwamna Abba Yusuf biyo bayan saɓanin siyasa da ke tsakaninsu, yana mai cewa kaunarsa ga Gwamna Abba har yanzu tana nan.

Dangantakar siyasar ’yan siyasar biyu ta lalace ne bayan Yusuf ya fice daga jam’iyyar NNPP, wadda ya lashe zaben gwamna na 2023 a karkashinta, zuwa jam’iyyar APC mai mulki, matakin da ya jawo suka daga mabiya tafiyar Kwankwasiyya.

Da yake magana a wata hira da aka wallafa a bidiyon BBC Hausa ranar Litinin, Kwankwaso, wanda shi ma ya fice daga NNPP zuwa jam’iyyar NDC, ya ce kofar sulhu har yanzu a bude take.

ADVERTISEMENT

Ya jaddada cewa Yusuf ne ya zaɓi ficewa daga tafiyarsu ta siyasa, kuma ba zai kore shi ba idan ya yanke shawarar dawowa.

Kwankwaso ya ce, “Har yanzu ina son Abba kuma ban kore shi ba, shi ne ya tafi. Don haka ba Abba kadai ba, duk wanda ya tafi ya dawo, ba zan ki yafewa ba. Ka dubi Ganduje, cikin shekaru da dama da muka yi tare muna aiki, mun sha samun saɓani sannan mu sake sulhu. Haka siyasa take aiki.”

LABARAI MASU NASABA

Marwa Ya Kaddamar da Amfani da Bindigogin AK-47 Ga NDLEA

NDLEA Ta Lalata Kilo12,234 Na Miyagun Ƙwayoyi A Kano

Kwankwaso
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Nuna Sha’awar Halartar Bikin CISCE Kowace Shekara
  • Sulaiman
    Me Ya Sa Bikin CISCE Ya Zama Wajabi Domin Hadewa Da Makomar Gobe?
  • Sulaiman
    Kakakin Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ya Amsa Tambayoyi Game Da Matakan Kayyade Sayarwa Japan Kayayyaki
  • Sulaiman
    Marwa Ya Kaddamar da Amfani da Bindigogin AK-47 Ga NDLEA

MASU ALAKA

Marwa Ya Kaddamar da Amfani da Bindigogin AK-47 Ga NDLEA
Labarai

Marwa Ya Kaddamar da Amfani da Bindigogin AK-47 Ga NDLEA

June 29, 2026
NDLEA Ta Kama Tabar Wiwi Buhu 116 A Jihar Kano
Labarai

NDLEA Ta Lalata Kilo12,234 Na Miyagun Ƙwayoyi A Kano

June 29, 2026
CBN
Labarai

Majalisa Ta Yi Tsit Yayin Da Gwamnati Ke Keta Haddin Amso Bashi – Sarkin Sanusi II

June 29, 2026
Next Post
Xi: An Cimma Matsayar Raya Dangantakar Sin Da Koriya ta Arewa A Sabon Zamani

Xi: An Cimma Matsayar Raya Dangantakar Sin Da Koriya ta Arewa A Sabon Zamani

LABARAI MASU NASABA

Nuna Sha’awar Halartar Bikin CISCE Kowace Shekara

Nuna Sha’awar Halartar Bikin CISCE Kowace Shekara

June 29, 2026
Me Ya Sa Bikin CISCE Ya Zama Wajabi Domin Hadewa Da Makomar Gobe?

Me Ya Sa Bikin CISCE Ya Zama Wajabi Domin Hadewa Da Makomar Gobe?

June 29, 2026
Kakakin Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ya Amsa Tambayoyi Game Da Matakan Kayyade Sayarwa Japan Kayayyaki

Kakakin Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ya Amsa Tambayoyi Game Da Matakan Kayyade Sayarwa Japan Kayayyaki

June 29, 2026
Marwa Ya Kaddamar da Amfani da Bindigogin AK-47 Ga NDLEA

Marwa Ya Kaddamar da Amfani da Bindigogin AK-47 Ga NDLEA

June 29, 2026
Xi Jinping Ya Gana Da Lukashenko

Xi Jinping Ya Gana Da Lukashenko

June 29, 2026
NDLEA Ta Kama Tabar Wiwi Buhu 116 A Jihar Kano

NDLEA Ta Lalata Kilo12,234 Na Miyagun Ƙwayoyi A Kano

June 29, 2026
CBN

Majalisa Ta Yi Tsit Yayin Da Gwamnati Ke Keta Haddin Amso Bashi – Sarkin Sanusi II

June 29, 2026
Kasar Sin Za Ta Samar Da Karin Agajin Gaggawa Na Yuan Miliyan 100 Ga Venezuela

Kasar Sin Za Ta Samar Da Karin Agajin Gaggawa Na Yuan Miliyan 100 Ga Venezuela

June 29, 2026
Labarin Lu Rongjie: Misalin Demokradiyya Da Shugabanci Mai Hidimtawa Al’umma

Labarin Lu Rongjie: Misalin Demokradiyya Da Shugabanci Mai Hidimtawa Al’umma

June 29, 2026
Birtaniya Ta Yi Watsi Da Bukatun Biza Miliyan 1.34 Daga Hannun ’Yan Nijeriya

Birtaniya Ta Yi Watsi Da Bukatun Biza Miliyan 1.34 Daga Hannun ’Yan Nijeriya

June 29, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.