ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amurka Za Ta Taimaka Wa Nijeriya Da Bayanan Leƙen Asiri Da Kayan Yaƙi – Fadar Shugaban Ƙasa

by Sadiq
7 months ago
Amurka

Gwamnatin Tarayya ta ce Amurka ta amince za ta ƙara ƙarfafa haɗin gwiwarta wajen tsaron Nijeriya.

Wannan ya haɗa da ba da ƙarin bayanan leƙen asiri da kayan tsaro don taimaka wa yaƙi da ’yan ta’adda da ƙungiyoyin da ke haddasa rikici.

  • Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Goyon Baya Ga Sake Bincikar Laifukan Da Japan Ta Tafka
  • Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Wasanni 8 Da Ta Buga

Wannan mataki ya biyo bayan taruka da aka yi a Washington, DC, tsakanin manyan jami’an Nijeriya da hukumomin gwamnatin Amurka.

ADVERTISEMENT

Tawagar Nijeriya ƙarƙashin jagorancin Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Sha’anin Tsaro, Nuhu Ribadu, ta haɗa da Babban Lauyan Ƙasa, hafsoshin tsaro, da Sufeto Janar na ’Yansanda.

A yayin tattaunawar, tawagar Nijeriya ta ƙaryata zargin yi wa Kiristoci kisan ƙare dangi.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

Sun ce rikicin da ke faruwa yana shafar al’ummomi daban-daban ba tare da la’akari da addini ko ƙabila ba, kuma kiran shi da kisan ƙare dangi ba daidai ba ne.

Ƙasashen biyu sun amince su fara aiwatar da sabuwar yarjejeniyar haɗin gwiwa nan take, tare da kafa kwamitin haɗin gwiwa domin tsara aikin tsaro tare.

Amurka kuma ta yi alƙawarin bayar da agajin jin-ƙai da taimako wajen inganta tsarin gano barazana tun wuri.

Gwamnatin Nijeriya ta ƙara tabbatar da ƙudirinta na kare fararen hula da kuma tabbatar da ’yancin addini.

Wannan tattaunawar na zuwa ne biyo bayan barazanar Shugaban Amurka Donald Trump, wanda ya yi iƙirarin cewa ana kashe Kiristoci a Nijeriya.

Shugaba Bola Tinubu ya musanta wannan zargi, yana mai cewa Nijeriya ƙasa ce da ake zaman lafiya da yarda da juna a tsakanin addinai.

MASU ALAKA

Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso
Manyan Labarai

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Next Post
Gwamnonin Kudu Maso Yamma Sun Sake Jaddada Buƙatar Kafa ’Yansandan Jihohi

Gwamnonin Kudu Maso Yamma Sun Sake Jaddada Buƙatar Kafa ’Yansandan Jihohi

LABARAI MASU NASABA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.