• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

An Rushe Gidajen Musulmai Kan Yin Zanga-Zangar Batanci Ga Fiyayyan Halitta A Indiya

by Sulaiman
2 months ago
in Labarai
0
An Rushe Gidajen Musulmai Kan Yin Zanga-Zangar Batanci Ga Fiyayyan Halitta A Indiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumomi a jihar Uttar Pradesh ta kasar Indiya sun rusa gidajen musulmai da ake zargi da hannu a tarzoma a makon da ya gabata sakamakon kalaman batanci da wasu ‘yan jam’iyya mai mulki suka yi kan Manzon Allah SAW.

A yankin Kashmir na Indiya, ‘yan sanda sun kama wani matashi da ya yada wani faifan bidiyo yana barazanar fille kan tsohuwar mai magana da yawun jam’iyyar mai mulki wacce aka zarga da yin kalaman batancin, a wani bidiyon da aka yada a kafar YouTube. Amma daga bisani Hukumomi suka janye bidiyon.

  • 2023: Za Mu Samar Wa Da Tinubu Kuri’a Miliyan 1 A Jihar Ribas —Abe

Musulmi sun fito kan tituna a cikin ‘yan makonnin da suka gabata a Indiya don nuna adawa da kalaman kyamar Musulunci da wasu mambobin jam’iyyar Bharatiya Janata ta Hindu mai ra’ayin kishin kasa ta Pira Minista Narendra Modi, suka yi.

An yi arangama tsakanin musulmi da mabiya addinin Hindu a wasu yankunan, a wani bangare kuma tsakanin masu zanga-zangar da ‘yan sanda a yankuna da dama.

‘Yan sanda a Uttar Pradesh sun kama mutane fiye da 300 da ake zargi da hannu a zanga-zangar.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kashe Mutane Da Dama Da Kone Gidajensu A Wani Hari Da Aka Kai Benuwai

Next Post

Dan Wasan Gaba Haaland, Ya Isa Ettihad

Related

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa
Kananan Labarai

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

39 mins ago
srilanka
Rahotonni

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

2 hours ago
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki
Labarai

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

3 hours ago
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu
Labarai

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

4 hours ago
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…
Rahotonni

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

5 hours ago
Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim
Labarai

Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

6 hours ago
Next Post
Dan Wasan Gaba Haaland, Ya Isa Ettihad

Dan Wasan Gaba Haaland, Ya Isa Ettihad

LABARAI MASU NASABA

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

August 19, 2022
Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

August 19, 2022
Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.