• Leadership Hausa
Sunday, August 7, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Wasanni

Dan Wasan Gaba Haaland, Ya Isa Ettihad

by Sulaiman
2 months ago
in Wasanni
0
Dan Wasan Gaba Haaland, Ya Isa Ettihad
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Hukumar Kula Da Gasar Cin Kofin Afirka Ta Karyata Mika Wa Nijeriya Ragamar Saukar Baki A 2025

Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya

Shahararren dan wasan kwallon kafa na gaba a Kungiyar Dortmund dake gasar kofin Bundes liga ta Kasar Jamus, Erling Haaland ya Kammala komawa Sabuwar Kungiyarsa ta Ingila, Manchester city.

Haaland ya yaba wa mahaifinsa Alf-Inge don sa masa soyayyar Sabuwar kungiyar ta Manchester City.

  • Akwai Kalubale Ga Matan Da Ba Su Da Sana’a – Aisha Isah

Alf-Inge mahaifin Erling Haaland ya koma Ingila ne a shekarar 1993 daga bisani ya zama Dan kwallon Kungiyar Manchester City a shekarar 2000, inda ya buga wa kungiyar wasa sau 45, kafin ya samu rauni a gwiwarsa, sakamakon karon batta da yayi da dan wasan kungiyar Man United, Roy Keane ayayin wani wasan kiyayye(derby), wanda hakan ya tilasta masa yin ritaya da wuri a 2003.

Matashin Haaland, wanda aka haife shi a Leeds, kasar Ingila a shekarar 2000, yanzu ya yarda da bin sahun mahaifinshi, Alf-Inge bayan yanke shawarar shiga kungiyar Man City yana dan Shekara 22.

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Rushe Gidajen Musulmai Kan Yin Zanga-Zangar Batanci Ga Fiyayyan Halitta A Indiya

Next Post

2023: Yadda Limamin Catholic Ya Kori ‘Yan Cocinsa Saboda Katin Zabe

Related

Hukumar Kula Da Gasar Cin Kofin Afirka Ta Karyata Mika Wa Nijeriya Ragamar Saukar Baki A 2025
Wasanni

Hukumar Kula Da Gasar Cin Kofin Afirka Ta Karyata Mika Wa Nijeriya Ragamar Saukar Baki A 2025

1 week ago
Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya
Wasanni

Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya

2 weeks ago
Me Ya Sa Kano Pillars Ta Fada Ajin Gajiyayyu A Nijeriya?
Wasanni

Me Ya Sa Kano Pillars Ta Fada Ajin Gajiyayyu A Nijeriya?

2 weeks ago
‘Yan Sandan Birnin Milan Sun Ba Wa Dan Wasa Bukayoko Hakuri
Wasanni

‘Yan Sandan Birnin Milan Sun Ba Wa Dan Wasa Bukayoko Hakuri

2 weeks ago
Mane Ya Zama Gwarzon Dan Wasan Afirka
Wasanni

Mane Ya Zama Gwarzon Dan Wasan Afirka

2 weeks ago
2023: Tinubu Ya Zaɓi Kashin Shettima A Matsayin Mataimaki
Wasanni

Kwallon Mata: Nijeriya Ta Yi Rashin Nasara A Hannun Morocco

3 weeks ago
Next Post
Haaland

2023: Yadda Limamin Catholic Ya Kori 'Yan Cocinsa Saboda Katin Zabe

LABARAI MASU NASABA

NIS Ta Cafke Dillalan Makamai A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NIS Ta Cafke Dillalan Makamai A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 7, 2022
Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki

Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki

August 7, 2022
Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

August 7, 2022
Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

August 7, 2022
MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

August 7, 2022
Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

August 7, 2022
Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

August 7, 2022
NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

August 7, 2022
Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

August 7, 2022
Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

August 7, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.