ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

APC Ta Musanta Zargin Yi Wa Bello Turji Rajistar Katin Zama Ɗan Jam’iyyar A Zamfara

by Sulaiman
7 months ago
APC

Jam’iyyar APC a Jihar Zamfara ta musanta zargin yi wa fitaccen Shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji katin shaidar zama ɗan jam’iyyar da aka ce yana ɗauke da suna da hotonsa, yana mai bayyana katin a matsayin jabu, kuma wani mugun shiri da aka shirya don ɓata sunan jam’iyyar.

 

Mai magana da yawun jam’iyyar a jihar, Yusuf Idris, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar ga manema labarai a ranar Litinin, yana mai cewa, katin shaidar zama ɗan jam’iyyar na bogi ne, kuma aikin marasa kishin ƙasa ne da ke neman ɓata aikin rajistar ta yanar gizo da jam’iyyar ke yi.

ADVERTISEMENT
  • An Tsare Shugaban KANSIEC Da Wasu Biyu A Gidan Yari Bisa Zargin Karkatar Da Kuɗi Naira Biliyan 1
  • Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Gudanar Da Aikin Duba Lafiyar Marayu Kyauta A Zanzibar

A cewarsa, “Wannan aikin miyagun mutane ne marasa kishin ƙasa waɗanda ba su gamsu da yadda ake gudanar da rajistar ‘yan jam’iyyar APC cikin sauƙi, nasara da kuma tsari mai kyau a Jihar Zamfara ba.

 

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

“Ga masu lura ta fahimta, za a gane katin bogi ne. Misali, lambar “26”, wacce ake zargin tana nufin kwanan wata, 26 ga Janairu, abin a lura da ita ne sosai. Haka kuma, hoton da aka yi amfani da shi, hoto ne tsoho da ya gama karaɗe shafukan sada zumunta, wanda hukumomin tsaro da ‘yan Nijeriya suka san shi sosai.”

 

Kakakin APC, ya ƙara bayyana cewa, babu wani mutum da za a iya yi wa rijista a matsayin mamba na jam’iyya ba tare da ingantacciyar Lambar Shaida ta Ƙasa (NIN) ba, wanda Turji ba shi da ita.

 

“Daga bayananmu na rajistar yau (27 ga watan Janairu) a mazaɓar Unguwar Kware, babu lambar shaida da ta fara da ’26’. Lambobin mambobin APC na Jihar Zamfara sun fara ne da lambar ’36’, ba ’26’ ba,” in ji shi.

APC
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • Sulaiman
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
  • Sulaiman
    ‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Next Post
Kakakin Ma’aikatar Harkokin Waje: Japan Ba Ta Da Ikon Yin Tsokaci Kan Batun Yankin Taiwan Na Kasar Sin

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Waje: Japan Ba Ta Da Ikon Yin Tsokaci Kan Batun Yankin Taiwan Na Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.