Mutane Da Dama Sun Mutu A Wata Arangama Tsakanin ‘Yan Bindiga Da ‘Yan Banga A Neja
Akalla ‘yan bindiga takwas ne da ‘yan banga shida suka mutu a wata musayar wuta tsakanin kungiyoyin biyu a kewayen...
Akalla ‘yan bindiga takwas ne da ‘yan banga shida suka mutu a wata musayar wuta tsakanin kungiyoyin biyu a kewayen...
Rundunar ‘yansandan Jihar Kano ta karyata labarin wani harin ta’addanci da aka kai a Kano a matsayin labarin karya.
Jam’iyyar PDP ta shaida wa wata babbar kotun tarayya da ke Abuja cewa ta kori shugaban jam'iyyar na kasa, Abdullahi...
An samu tashin hankali a unguwar Adeola Odeku da ke Victoria Island, a Jihar Legas bayan fashewar wani abu a...
Gwamnatin Jihar Legas ta ce an shirya wata ganawa da kungiyar jin dadin direbobi ta kasa JDWAN a kan yajin...
Bayan rasuwar Ifeanyi, dan fitaccen mawakin Nijeriya, David Adeleke wanda aka fi sani da Davido, jam'iyyar PDP reshen Jihar Osun...
Fashewar tukunyar iskar gas ta kashe wata mata a Unguwar Tabernacle, Garage Egbe a karamar hukumar Omu-aran Irepodun a Jihar...
Rahotanni sun bayyana cewa wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wasu matafiya hudu a hanyar Ekiti zuwa Oke Ako...
Tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya tabbatar da cewa ba za a cire rubutun Ajami a jikin kudin da...
Shugaban Kasa Muhammad Buhari, ya bayyana matsalolin tsaron da suka addabi kasar nan a matsayin babban kalubalen da ke fuskantar...
© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.