Baya Ga “Sanyi Irin Na Sin”, Akwai Wasu Abubuwa Da Yawa Da Masu Yawon Bude Ido Na Turai Ke Sha’awa Kan Kasar
Ofishin yada labarai na majalisar gudanarwa ta kasar Sin ya shirya taron manema labarai a jiya Juma’a, inda mataimakin ministan...
Ofishin yada labarai na majalisar gudanarwa ta kasar Sin ya shirya taron manema labarai a jiya Juma’a, inda mataimakin ministan...
Ministan harkokin wajen kasar Sin, Wang Yi, ya halarci taron kwamitin ministocin harkokin waje na kasashen kungiyar hadin gwiwa ta...
Kungiyar ‘Yan Kasuwar Arewa wato ‘Arewa Traders Association’ da haxin gwiwar bankin Ja’iz da Taj Bank, sun gudanar da babban...
An sanya wuraren sana’ar kayan tangaran na hannu na Jingdezhen da ke kasar Sin, a cikin jerin wuraren tarihi na...
An karrama masana ilimin lissafi na kasar Sin da suka hada da Deng Yu da Wang Hong da lambobin yabo...
Duk da gargadin da bangaren Sin ya maimaita sau da dama, jiragen ruwan gwamnatin Philippines guda biyu sun kutsa kai...
An kira taron ministocin kungiyar hadin gwiwa kan tattalin arziki ta nahiyar Asiya da tekun Pasific (APEC), kan harkar raya fasahohin dijital da kirkirarriyar basira ko AI na shekarar 2026, jiya Alhamis a birnin Chengdu na kasar Sin, inda aka zartas da sanarwar ministocin kungiyar APEC na shekarar 2026 game da ayyukan raya fasahohin dijital da AI, ko kuma sanarwar Chengdu a takaice. Cikin sanarwar, an cimma matsaya daya ta kafa kungiyar hadin gwiwar raya fasahohin digital da AI ta yankin Asiya da Pasifik, domin kafa tsarin zurfafa hadin gwiwa a fannin raya fasahohin tsakanin mambobin kungiyar APEC a nan gaba. Shugaban taron, kana ministan harkokin masana’antu da sadarwa na kasar Sin Li Lecheng ya bayyana cewa, kasar Sin za ta ci gaba da karfafa hadin gwiwar dake tsakaninta da mambobin kungiyar ta APEC, ta hanyar amfani da tsarin kungiyar, da aiwatar da ra’ayi daya da aka cimma yayin taron na wannan karo, ta yadda za a zurfafa hadin gwiwa da mu’amalar dake tsakanin bangarori daban daban, don cimma moriyar bunkasuwar fasahohin dijital da AI, da kafa makoma mai haske cikin hadin gwiwa. (Mai Fassara: Maryam Yang)
A yau Jumma’a, ma’aikatar kasuwanci ta kasar Sin ta sanar da matakin sanya kamfanoni 14 na Tarayyar Turai (EU) cikin...
Lamarin gibi ta fuskar ci gaba tsakanin gabashin da yammacin Sin wani batu ne da ake yawan tattauna a kansa...
Ma’aikatar aikin gona da kula da harkokin yankunan karkara ta kasar Sin ta sanar a yau Jumma’a cewa, yawan hatsin da kasar ta girbe da lokacin zafin bana ya kai wani sabon matsayi na tan miliyan 150.75, inda ya zarce adadin tan miliyan 150 a karon farko. Mataimakin ministan aikin gona da kula da harkokin yankunan karkara, Zhang Xingwang, ya fada wa wani taron manema labarai cewa, ya zuwa yanzu kasar ta samar da jimillar filayen noma masu inganci da suka haura hekta miliyan 66.7, lamarin da ya ba da damar girbe amfanin gona mai yawa da ke samun karuwa a jere. A rabin farko na shekarar, kasar Sin ta kuma kara kaimi wajen bunkasa masana’antarta ta samar da iri. A halin yanzu dai, nau’o’in amfanin gona da aka samar a cikin gida sun kai fiye da kashi 95% na jimillar wadanda aka shuka a filayen noma. (Abdulrazaq Yahuza Jere)
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.