ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba A Kashe Dansanda A Harin Da Mahara Suka Kai Ebonyi Ba – ‘Yansanda

by Sadiq
4 years ago
Dansanda

Rundunar ‘yansandan Jihar Ebonyi, ta sanar da cewa babu wani dansanda da ya rasa ransa a harin da wasu ‘yan bindiga suka kai ranar Alhamis a Nkomoro, cikin Ebonyi.

Kakakin rundunar ‘yansandan jihar, SP Chris Anyanwu a wata sanarwa da ya fitar ya tabbatar da cewa, an kai harin ne kan tawagar ‘yansandan da ke sintiri.

  • Manoma Sun Rungumi Shuka Farin Wake Da Auduga Ta Fasahar Zamani
  • Xi Ya Halarcin Majalisar Shugabannin Kasashen SCO Karo Na 22 Tare Da Gabatar Da Muhimmin Jawabi

Ya bayyana cewa sabanin yadda aka wallafa a shafukan Intanet, ba a samu asarar rai ba a harin.

ADVERTISEMENT

Anyanwu ya kara da cewa jami’an ‘yansandan da suka samu raunuka a harin suna karbar magani a asibiti.

“A ranar Alhamis, tawagar ‘yansandan da ke sintiri a hedikwatar shiyya ta Ezza ta Arewa, sun yi wa tawagar ‘yan bindiga kwanton bauna, inda suka yi harbin kan mai uwa da wabi.

LABARAI MASU NASABA

Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

ACF Ta Ƙaddamar Da Gidauniyar Tallafa Wa Ilimi A Arewa

“Sakamakon martanin da jami’an sintiri suka yi da sauri ya sa ‘yan bindigar suka tsere da raunukan harsasai.

“Bayan wannan arangamar ya bar wata motar sintiri da barayin suka kone amma ba a yi rasa rai a bangaren ‘yansandan ba.

“’Yan sanda biyu da suka samu raunuka sakamakon harin suna karbar magani a asibiti.

“Ya dace a bayyana cewa wannan ita ce sanarwa ta farko kuma tilo da ta fito daga rundunar ‘yansandan Ebonyi kan wannan mummunan harin.

“Mu, a yanzu muna karyata ikirarin cewa an kashe ‘yansanda biyu. Har ila yau, mun tabbatar wa Mista Oko Nweke na HURIDE da wani rahoto irin wannan na karya ba.

“Bugu da kari, babu wani makamanmu da ‘yan bindigar suka tafi da su,” in ji Anyanwu.

Ya kara da cewa, rundunar ‘yansandan ta kama wasu da ake zargi a yankin kuma ana ci gaba da gudanar da bincike.

MASU ALAKA

Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci
Labarai

Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

June 26, 2026
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF
Labarai

ACF Ta Ƙaddamar Da Gidauniyar Tallafa Wa Ilimi A Arewa

June 26, 2026
Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda
Labarai

Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

June 26, 2026
Next Post
CAN Ta Yi Allah Wadai Da Harin Da Aka Kai Wa Hadimin Gwamnan Bauchi

CAN Ta Yi Allah Wadai Da Harin Da Aka Kai Wa Hadimin Gwamnan Bauchi

LABARAI MASU NASABA

Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

June 26, 2026
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

ACF Ta Ƙaddamar Da Gidauniyar Tallafa Wa Ilimi A Arewa

June 26, 2026
Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

June 26, 2026
Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

June 25, 2026
Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

June 25, 2026
Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

June 25, 2026
Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

June 25, 2026
Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

June 25, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Dangote Ya Rage Farashin Fetur Zuwa N1,125 Kan Kowace Lita

June 25, 2026
Adadin Injunan Samar Da Wutar Lantarki Da Sin Ya Wuce Kilowatts Awa Biliyan 4, Wato Ya Kai Ga Matsayi Na Farko A Duniya

Adadin Injunan Samar Da Wutar Lantarki Da Sin Ya Wuce Kilowatts Awa Biliyan 4, Wato Ya Kai Ga Matsayi Na Farko A Duniya

June 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.