ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Mu Da Hannu A Kara Farashin Man Fetur – Gwamnatin Tarayya

by Sadiq
2 years ago
Fetur

Gwamnatin Tarayya ta ce ba ta da hannu a kara farashin man fetur da aka yi a ranar Laraba.

A ranar Laraba ne, Kamfanin Man Fetur na Kasa (NNPCL), ya kara farashin man fetur daga Naira 897 zuwa Naira 1,030 a Abuja; daga Naira 855 zuwa Naira 998 a Legas; sannan farashin ya bambanta a wasu sassan na kasar.

  • Gwamnatin Sakkwato Za Ta Karshe Miliyan 95.4 Domin Gyara Masallatan Juma’a
  • Dorewar Bunkasuwar Tattalin Arzikin Sin Ta Karawa Duniya Kwarin Gwiwa

Wannan ya sa jama’a suka fara nuna damuwa, inda da dama suka bukaci Shugaba Bola Tinubu ya yi kokarin dawo da tsohon farashin.

ADVERTISEMENT

Da zanta wa da jaridar Daily Trust, Ministan Yada Labarai, Mohammed Idris, ya ce gwamnatin ba ta da alhaki kan karin farashin.

Ya bayyana cewa NNPCL ce ta yanke shawarar karin farashin saboda yanayin kasuwar makamashi, ba tare da wani umarni daga gwamnati ba.

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Ya kara da cewa, bisa tanadin Dokar Masana’antar Man Fetur (PIA), gwamnati ba za ta iya saita farashin man fetur ba.

Ministan ya bayyana cewa tun bayan cire tallafin man fetur a watan Mayu 2023, NNPCL tana bin matakai don kiyaye farashin, amma yanzu ba za ta iya daukar asara ba.

Ya ambaci manyan dalilai guda biyu da ya sa aka samu karin farashin: rikicin Gabas ta Tsakiya da rashin tabbas da ta mamaye kasuwar man fetur ta duniya.

Bugu da kari, NNPCL a matsayin kamfani mai zaman kansa ba zai iya ci gaba da daukar asara ba.

Ya roki ‘yan Nijeriya da su ci gaba da yin hakuri, inda ha tabbatar da cewa farashin man zai sauko nan gaba.

Ya kuma ce gwamnati za ta ci gaba da amfani da kudin da ta samu daga cire tallafin man fetur don inganta bangarorin kiwon lafiya, ilimi, gine-gine, da tsaro.

Ministan ya kuma ambaci cewa jarin da gwamnati ta fara zubawa a harkar gas zai taimaka wajen rage tasirin karin farashin man fetur din.

MASU ALAKA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Za Mu Taimaka PDP Ta Fadi Zaben 2023 -Wike

Ban Yi Nadamar Yakar PDP A Zaben 2023 Ba - Wike

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.