• English
  • Business News
Thursday, July 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buhari Zai Kaddamar Da Wutar Lantarki Mai Amfani Da Gas Da Jajen Gobarar Kasuwar Borno

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Buhari Zai Kaddamar Da Wutar Lantarki Mai Amfani Da Gas Da Jajen Gobarar Kasuwar Borno
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau Alhamis ne shugaban kasa Muhammadu Buhari zai ziyarci Maiduguri, babban birnin jihar Borno domin kaddamar da sabuwar tashar samar da wutar lantarki mai amfani da iskar gas ta Maiduguri mai karfin megawat 50.

Tashar lantarkin wacce kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya gina, za ta samar da wutar lantarki megawatt 50 ga birnin Maiduguri da kewayen garin.

  • Zulum Ya Kafa Kwamitin Bincike Game Da Gobarar Kasuwar Maiduguri

Babban birnin jihar ya fuskanci kalubalen rashin wutar lantarki irin wacce ba a taba ganin irinta ba a yankin sakamakon lalata tasoshin samar da wutar lantarkin da ‘yan ta’addar Boko Haram suka yi, sama da shekara daya.

Daga bisani kuma, shugaban a yayin ziyarar zai gana da jajantawa wadanda bala’in gobarar Kasuwar Monday ta Maiduguri ta shafa.

A ranar Lahadin da ta gabata ne wata gobara ta tashi a kasuwar Monday a Maiduguri, inda ta kone kasuwar baki daya. Gobarar ta lalata shaguna da kayayyaki na biliyoyin Naira.

Labarai Masu Nasaba

Dutsen Da Amurka Ta Jefa Ya Fado Kasa

Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 50 A Benue

Haka kuma zai kaddamar da wasu ayyuka da gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya yi, kamar titin unguwar Bolori Layout, titin Ahmadu Bello Way, da dai sauransu yayin ziyarar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gawuna Ya Taya Shugaban Nijeriya Mai Jiran Gado, Bola Tunibu, Murnar Lashe Zabe

Next Post

PDP Da Jam’iyyun Adawa Na Shirin Hade Kai Su Kayar Da APC A Zaben Gwamnan Kwara

Related

Dutsen Da Amurka Ta Jefa Ya Fado Kasa
Ra'ayi Riga

Dutsen Da Amurka Ta Jefa Ya Fado Kasa

37 minutes ago
Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 50 A Benue
Labarai

Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 50 A Benue

1 hour ago
Gwamnatin Yobe Ta Rufe Kasuwanni Uku Saboda Fargabar Hare-haren Boko Haram
Manyan Labarai

Gwamnatin Yobe Ta Rufe Kasuwanni Uku Saboda Fargabar Hare-haren Boko Haram

3 hours ago
ÆŠan Wasan Liverpool, Diogo Jota, Ya Mutu A Hatsarin Mota
Manyan Labarai

ÆŠan Wasan Liverpool, Diogo Jota, Ya Mutu A Hatsarin Mota

5 hours ago
Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami
Manyan Labarai

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

7 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Labarai

’Yansanda Sun Ceto Ɗan Ghana, Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 3

9 hours ago
Next Post
PDP Da Jam’iyyun Adawa Na Shirin Hade Kai Su Kayar Da APC A Zaben Gwamnan Kwara

PDP Da Jam'iyyun Adawa Na Shirin Hade Kai Su Kayar Da APC A Zaben Gwamnan Kwara

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Bai Wa Habasha Kayayyakin Tallafin Jinya

Sin Ta Bai Wa Habasha Kayayyakin Tallafin Jinya

July 3, 2025
Dutsen Da Amurka Ta Jefa Ya Fado Kasa

Dutsen Da Amurka Ta Jefa Ya Fado Kasa

July 3, 2025
Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 50 A Benue

Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 50 A Benue

July 3, 2025
Gwamnatin Yobe Ta Rufe Kasuwanni Uku Saboda Fargabar Hare-haren Boko Haram

Gwamnatin Yobe Ta Rufe Kasuwanni Uku Saboda Fargabar Hare-haren Boko Haram

July 3, 2025
ÆŠan Wasan Liverpool, Diogo Jota, Ya Mutu A Hatsarin Mota

ÆŠan Wasan Liverpool, Diogo Jota, Ya Mutu A Hatsarin Mota

July 3, 2025
Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

July 3, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Ceto Ɗan Ghana, Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 3

July 3, 2025
Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

July 3, 2025
Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

July 2, 2025
Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

July 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.