• English
  • Business News
Tuesday, July 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Chadi Ta Dakile Yunkurin Juyin Mulki Tare Da Kame Wadanda Suka Kitsa

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Chadi Ta Dakile Yunkurin Juyin Mulki Tare Da Kame Wadanda Suka Kitsa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Sojin Kasar Chadi ta sanar da dakile wani yunkurin juyin mulki a kasar wanda wasu manyan sojoji da kuma wani fitaccen dan rajin kare hakkin dan adam suka shirya.

Sanarwar da gwamnatin Chadin ta fitar ta bayyana cewa manyan sojojin 11 da kuma Baradine Berdei Targuio shugaban hukumar kare hakkin dan adam ta kasar ne suka kitsa yunkurin juyin mulkin wanda bai yi nasara ba.

  • Kuskure Ne Babba Obasanjo Ya Mara Wa Peter Obi Baya – Sule Lamido
  • Sin Ta Fitar Da Tsare Tsaren Dunkule Harkokin Raya Al’adu Da Yawon Shakatawa

A cewar kakakin gwamnatin Chadi Aziz Mahamat Saleh an kame mutanen tun bayan 8 ga watan Disamban bara kuma tuni aka bude bincike na musamman akansu game da tuhume-tuhume masu alaka da karya dokokin kundin tsarin mulki da hada baki wajen aikita laifi baya ga mallakar makamai ba bisa ka’ida ba da kuma kalubalantar gwamnati.

Aziz Mahamat ya ci gaba da cewa, tuni kotu ta yi umarnin ci gaba da tsare su yayinda ake ci gaba da fadada bincike don gano sauran masu hannu da kuma gurfanar da su gaban kotu don amsa laifukansu.

A cewar gwamnatin karkashin jagorancin Mahamat Idris Deby tana yin taka-tsan-tsan wajen karin haske ga jama’a kan ayyukanta da kuma nauye-nauyen da ke kanta don wayar da kan jama’a.

Labarai Masu Nasaba

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

Tun bayan mutuwar Idris Deby Itno a watan Aprilun 2021 ne Mahamat Idris Deby ke jagoranci kasar said ai y ana ci gaba da fuskantar bore musamman bayan matakin babban taron kas ana kara masa wa’adin tafiyar da mulki sabanin alkawarin da ya dauka na mika mulki ga fararen hula cikin kasa da shekaru 2.

Ko a watan Oktoba wata zanga-zangar kin jinin gwamnati sai da ta kai ga kisan mutane 50 cikin har da jami’an tsaro 10 yayinda aka kame wasu mutum 601 ciki har da kananan yara 83 tare da garkame su a gidan yarin Koro Toro mai nisan kilomita 600 daga birnin Ndjamena fadar gwamnatin kasar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ChadiJuyin MulkiSojoji
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kuskure Ne Babba Obasanjo Ya Mara Wa Peter Obi Baya – Sule Lamido

Next Post

Alakar Gwarzon Dan Kwallo Pele Da Afirka

Related

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa
Manyan Labarai

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

4 hours ago
Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara
Manyan Labarai

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

7 hours ago
Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina

17 hours ago
Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

1 day ago
Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki
Manyan Labarai

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

2 days ago
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

2 days ago
Next Post
Alakar Gwarzon Dan Kwallo Pele Da Afirka

Alakar Gwarzon Dan Kwallo Pele Da Afirka

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

June 30, 2025
Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

June 30, 2025
Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

June 30, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

June 30, 2025
Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta MiÆ™a SaÆ™on Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan ÆŠantata Na Madina

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta MiÆ™a SaÆ™on Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan ÆŠantata Na Madina

June 30, 2025
Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

June 30, 2025
CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

June 30, 2025
Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

June 30, 2025
Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

June 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.