ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

by Sadiq
1 week ago

Cutar mashaƙo ta ɓulla a wasu yankunan jihohin Filato, Katsina da Kano, inda wasu mutane suka rasu sakamakon kamuwa da cutar yayin da hukumomin lafiya ke ƙoƙarin daƙile yaɗuwarta.

A Jihar Filato, mutane 23 sun rasu, yayin da ake zargin mutane 143 sun kamu da cutar a ƙaramar hukumar Jos ta Arewa.

ADVERTISEMENT

A halin yanzu, mutane tara na karɓar magani.

Kwamishinan Lafiya na jihar, Dokta Nicholas Baamlong, ya ce ƙarancin maganin cutar da kuma jinkirin kai marasa lafiya asibiti na daga cikin manyan ƙalubalen da ake fuskanta.

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Ya buƙaci mutanen da ke fama da alamomin ciwon maƙogwaro, zazzaɓi ko wahalar numfashi su garzaya asibiti da wuri.

A Katsina, cutar ta yaɗu zuwa ƙananan hukumomi 30 daga cikin 34 na jihar.

Gwamnatin jihar ta ce an tabbatar da mutane 31 sun kamu da cutar, amma jami’an Asibitin Koyarwa na Tarayya da ke Katsina sun ce kusan mutane 150 da aka tabbatar sun kamu da cutar kuma an kwantar da su, inda 29 suka rasu cikin makonni uku.

A Kano, Gwamnatin Tarayya ta samar da alluran rigakafin cutar mashaƙo guda 650,000.

Sai dai jihar ta ce tana buƙatar kusan allurai miliyan tara domin raba wa dukkanin ƙananan hukumomi 44 na jihar.

Cibiyar Kula da Cututtuka Masu Yaɗuwa ta Ƙasa (NCDC), ta ce an samu sama da mutane 10,000 da aka tabbatar sun kamu da cutar a Nijeriya a bana.

NCDC ta ce ƙarancin yawan mutanen da ke samun rigakafi na daga cikin manyan abubuwan da ke haddasa yaɗuwar cutar, musamman tsakanin yaran da ba a yi wa rigakafi ba ko waɗanda ba su kammala alluran da ake buƙata ba.

Jami’an lafiya sun shawarci iyaye da su tabbatar an yi wa ’ya’yansu dukkanin alluran rigakafin da ake buƙata, inda suka bayyana cewa ana iya kare mutum daga kamuwa da cutar ta hanyar rigakafi, kuma gano cutar da wuri na taimakawa wajen samun ingantaccen magani.

MASU ALAKA

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu
Labarai

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu
Manyan Labarai

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

September 9, 2026
Next Post
Tinubu Da APC Sun Yi Watsi Da Shirin Atiku Na Dawo Da Tallafin Man Fetur

Tinubu Da APC Sun Yi Watsi Da Shirin Atiku Na Dawo Da Tallafin Man Fetur

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026
Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

September 9, 2026
Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

September 9, 2026
“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

September 9, 2026
’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

September 9, 2026
Taron Kolin Urumqi Ya Mayar Da Hankali Kan Kwarewar Shugabanci A Xinjiang Da Muhimmancinta Ga Duniya

Taron Kolin Urumqi Ya Mayar Da Hankali Kan Kwarewar Shugabanci A Xinjiang Da Muhimmancinta Ga Duniya

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.