ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalibai 947,000 Ne Za Su Rubuta Jarabawar JAMB Cikin Kwanaki 2

by Sadiq
3 years ago
JAMB

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta kasa (JAMB) ta bayyana cewa kawo yanzu kimanin daliabi 947,000 ne za su zana jarabawar cikin kwanaki biyu masu zuwa.

Dokta Fabian Benjamin, Shugaban Hulda da Jama’a na Hukumar, ne ya bayyana hakan bayan sanya ido kan yadda ake gudanar da jarabawar UTME tare da magatakardar JAMB, Farfesa Is-haq Oloyede, da sauran su, a ranar Alhamis a Abuja.

  • Mutum 6 Sun Mutu Yayin Da Tankar Mai Ta Yi Bindiga A Filato
  • Zaben Adamawa: A Hukunta Kwamishinan Zaben Adamawa -Fintiri

Fabian, wanda ya ba da tabbacin cewa duk wanda ya yi rajistar jarabawar za a ba shi damar shiga wajen zana jarabawar, inda ya ce hukumar ta warware matsalolin fasaha da aka fuskanta a ranar farko a wasu cibiyoyi a fadin kasar nan.

ADVERTISEMENT

“Wannan ita ce jarabawar da ta fi dacewa da muka dauki tsawon lokaci, amma na san da yawa za su so sanin abin da ya faru a ranar Talata, amma na san idan kuna cikin tsarin kuma kuna bin jarabawarmu, za ku san cewa rana ta farko ta kasance cikin tashin hankali, amma komai zai daidaita.

“Kuma wani tabbacin da muke son bai wa daliban Nijeriya shi ne cewa duk dan wanda ya yi rajistar wannan jarabawa, to tabbas za a ba shi damar yin jarabawar.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumtar Da Kare Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma a Tarihi – Erdoğan

Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

“A ranar farko an samu dalibai da suka kasa zana jarabawar saboda wasu lamura da suka shafi fasaha kuma mun sake sanya sunayen wadanda za su yi jarabawar, wasu kuma kamar yadda muke magana za su yi tasu jarabawar gobe.”

Ya kuma ce hukumar za ta sanar da sakamakon nan ba da jimawa ba.

MASU ALAKA

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumtar Da Kare Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma a Tarihi – Erdoğan
Manyan Labarai

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumtar Da Kare Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma a Tarihi – Erdoğan

July 15, 2026
Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo
Labarai

Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Next Post
buhari

Gwamnatin Buhari Za Ta Bar Wa Tinubu Bashin Naira Tiriliyan 46.25

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumtar Da Kare Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma a Tarihi – Erdoğan

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumtar Da Kare Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma a Tarihi – Erdoğan

July 15, 2026
Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

July 15, 2026
Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.