ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Duhu A Arewa: Lokaci Ya Yi Da Za A Lalubo Wata Hanyar Wutar Lantarki – Kwankwaso 

by Sulaiman
2 years ago
Kwan

LABARAI MASU NASABA

’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji

Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce, lokaci ya yi da za a duba wasu hanyoyin samun wutar lantarki.
Kwankwaso ya bayyana haka ne yayin da yake tofa albarkacin baki kan lalacewar wutar lantarki ta yankin arewacin Nijeriya.
  • An Juya Bangare Na Karshe Na Gadar Titi Mafi Tsawo Dake Saman Layin Dogo A Kasar Sin
  • Daga Gobe Litinin, Ma’aikatan Jami’a Zasu Fara Yajin Aiki
Lalacewar wutar wacce ta kwashe kwanaki takwas, ta jefa masana’antu asara da gurgunta muhimman abubuwan tattalin arziki a yankin.
A wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook,  Kwankwaso ya ce, “Abin takaici ne yadda a yau wasu sassa na Arewacin Nijeriya ke cikin duhu, sakamakon lalata turakun layin wutar lantarki na Shiroro zuwa Kaduna mai karfin wuta 330kV da ke samar wa jihohin Kano da Kaduna wuta.
An kuma sake lalata layin da ke bai wa Bauchi, Gombe da sauran sassan arewa maso gabas wuta.
“Wannan lamarin na zuwa ne a lokacin da farashin man fetur da dizal a Nijeriya ya azzara, lamarin da ya kara jefa gidaje cikin duhu tare da tilasta rufe wasu masana’antu.
“Wannan ya nuna babban gibin da bangaren samar da wutar lantarkin Nijeriya ke da shi, wannan ya zama dole ne a magance hakan domin kauce wa duk wani cikas a nan gaba.
“Lokaci ya yi da za mu mayar da hankali kan lalubo wasu hanyoyin samar da wutar lantarki don magance bukatunmu na wutar lantarki.”
Kwankwaso ya karfafa gwiwar gwamnatocin jihohi da masu zuba jari masu zaman kansu da su sanya hannun jari a wasu hanyoyin samar da wutar lantarki.
Kwan
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Ilimi Ne Babban Makamin Daƙile Ta’addanci — Ministan Tsaro
  • Sulaiman
    Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping
  • Sulaiman
    Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu
  • Sulaiman
    Gwamnatin Borno Ta Musanta Biyan Kuɗin Fansa Domin Kuɓutar da Mutane 360
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Zamfara
Manyan Labarai

’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji

June 8, 2026
Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

June 8, 2026
Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna
Manyan Labarai

Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

June 8, 2026
Next Post
Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Sin Zuwa Kasa Mai Karfin Al’adu Ya Zuwa 2035

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Sin Zuwa Kasa Mai Karfin Al’adu Ya Zuwa 2035

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Ilimi Ne Babban Makamin Daƙile Ta’addanci — Ministan Tsaro

June 8, 2026
Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

June 8, 2026
Ngoshe: Boko Haram Ta Saki Mata da Yara 416 da Aka Sace A Borno

Gwamnatin Borno Ta Musanta Biyan Kuɗin Fansa Domin Kuɓutar da Mutane 360

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya

Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya

June 8, 2026
Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji

June 8, 2026
Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

June 8, 2026
Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

June 8, 2026
Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

June 8, 2026
A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.