ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Farfesa Abdalla Uba Adamu Ya Yi Ritaya Bayan Shekaru 46 Na Aiki

by Abubakar Sulaiman
2 months ago

Tsohon Shugaban karatu daga gida (Jami’ar National Open University of Nigeria), Farfesa Abdalla Uba Adamu, ya yi ritaya daga aiki a Jami’ar Bayero ta Kano bayan ya cika shekaru 70 a duniya. Ya bayyana hakan ne cikin wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na Facebook a daren Juma’a.

Farfesan, wanda ke da muƙaman farfesa a fannonin Ilimin Kimiyya da kuma Sadarwa da Al’adu, ya ce ya shafe kusan shekaru 46 yana aiki a jami’ar, inda ya bayyana ta a matsayin gidansa. Ya ce ya fara aiki ne a ranar 24 ga Yuli, 1980 a matsayin mataimakin malami a sashin Ilimi, kafin daga bisani ya kammala aikinsa a sashin nazarin watsa labarai da sadarwa, wanda ya taimaka wajen kafa shi a 2014.

Da yake waiwaye kan rayuwarsa ta ilimi, Adamu ya ce tafiyar ta kasance mai wahala amma cike da nasara, yana mai cewa bai yi nadamar zaɓin da ya yi ba domin ya taimaka masa wajen zama mutum mafi nagarta. Ya kuma tuna yadda ya taɓa tattaunawa da mahaifinsa kan karantar likitanci, amma daga bisani ya tsinci kansa a fagen bincike wanda yake sha’awa.

ADVERTISEMENT

Farfesan ya gode wa iyalansa, da abokan aiki da sauran abokan arziƙi bisa taimakon da suka ba shi tsawon shekarun aikinsa.

Ya kuma bayyana cewa ritaya ba ƙarshen aiki ba ne, domin zai ci gaba da gudanar da bincike da rubuce-rubuce, inda ya ce yana da wasu littattafai da dama da yake shirin kammalawa.

LABARAI MASU NASABA

Kauyuka Suna Kokarin Neman Cimma Burin Samun Wadata Tare A Kasar Sin

Ziyarar Xi Jinping A Turai Ta Fitar Da Muryar Kiyaye Zaman Lafiya Da Yin Hadin Gwiwa

Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi
  • Abubakar Sulaiman
    Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC
  • Abubakar Sulaiman
    Mutane 600 Ne Kacal Suka Ci Jarabawar Ɗaukar Malaman Firamare Daga Cikin 8,000
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamnan Kano Ya Buƙaci EFCC, ICPC Su Sa Ido Kan Rabon Tallafin Taki

MASU ALAKA

Kauyuka Suna Kokarin Neman Cimma Burin Samun Wadata Tare A Kasar Sin
Babban Bango

Kauyuka Suna Kokarin Neman Cimma Burin Samun Wadata Tare A Kasar Sin

January 17, 2025
Ziyarar Xi Jinping A Turai Ta Fitar Da Muryar Kiyaye Zaman Lafiya Da Yin Hadin Gwiwa
Babban Bango

Ziyarar Xi Jinping A Turai Ta Fitar Da Muryar Kiyaye Zaman Lafiya Da Yin Hadin Gwiwa

May 17, 2024
Motocin Sabbin Makamashi Kirar Kasar Sin Sun Mamaye Duniyar Motoci
Babban Bango

Motocin Sabbin Makamashi Kirar Kasar Sin Sun Mamaye Duniyar Motoci

May 11, 2024
Next Post
An Kama Matashi A Kano Kan Zargin Kashe Abokinsa

An Cafke Mutum 7 Kan Satar Waya Da Fasa Gidaje A Jihar Yobe

LABARAI MASU NASABA

Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan

Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan

July 4, 2026
Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar

Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar

July 4, 2026
Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

July 4, 2026
CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036

CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036

July 4, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

July 4, 2026
Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

July 4, 2026
Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

July 4, 2026
Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

July 4, 2026
Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026
Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

July 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.