ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gobara Ta Yi Ajalin Mutane 166 A Kano A 2022

by Sadiq
3 years ago
Gobara

Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano, ta ce ta ceto rayuka da dukiyoyi 1,035 da kudinsu ya kai Naira miliyan 905 daga gobara 867 da aka samu a jihar daga watan Janairu zuwa Disamba, 2022.

Kakakin hukumar, Saminu Yusuf Abdullahi ne, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a Kano.

  • Arsenal Ta Tsawaita Kwantiragin Saliba Da Saka Har Zuwa 2024
  • Kasar Sin Ta Daidaita Manufarta Ta Kandagarkin Yaduwar Cutar COVID-19 Bisa La’akari Da Yanayin Da Kasar Ke Ciki

Abdullahi, ya ce mutane 166 ne suka rasa rayukansu, yayin da gobarar da ta kai Naira miliyan 358 ta salwanta a tsawon lokacin shekarar.

ADVERTISEMENT

“Mun amsa kiran ceto 736 da kiran karya guda 208 daga mazauna jihar,” in ji shi.

Ya kuma ce hukumar ta samu haduran mota 575, yayin da kuma ta ceto dabbobi shida da suka makale.

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Kwamishinan ‘Yansandan Legas, Khan Salihu, Ya Rasu

Hauhawar Farashi Ya Kai Kashi 15.93 Cikin 1000 A Watan Mayu A Nijeriya – NBS

Kakakin ya danganta faruwar gobarar da rashin kula da tukunyar iskar gas din girki da kuma amfani da na’urorin lantarki marasa inganci.

Ya shawarci jama’a da su guji ajiye man fetur a gida ko duk wani wuri da ba shi da tsaro.

“Wadanda suke dumama kansu a kasuwa ko kan titi a lokacin sanyi, su kashe wutar da isasshen ruwa don guje wa yanayin da ba a zata ba.

“Ya kamata iyaye su kasance masu lura da yaransu, musamman masu zuwa wanka tafki da kuma wasa a wurare masu hadari,” in ji shi.

Abdullahi ya kuma shawarci mazauna jihar da su ke kiran hukumar kashe gobarar da zarar wani abu na neman dauki ya taso.

MASU ALAKA

Mataimakin Kwamishinan ‘Yansandan Legas, Khan Salihu, Ya Rasu
Labarai

Mataimakin Kwamishinan ‘Yansandan Legas, Khan Salihu, Ya Rasu

June 16, 2026
Hauhawar Farashi Ya Kai Kashi 15.93 Cikin 1000 A Watan Mayu A Nijeriya – NBS
Manyan Labarai

Hauhawar Farashi Ya Kai Kashi 15.93 Cikin 1000 A Watan Mayu A Nijeriya – NBS

June 16, 2026
Sojoji Sun Ceto Matar Tsohon Kakakin Hedikwatar Tsaro A Katsina
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Matar Tsohon Kakakin Hedikwatar Tsaro A Katsina

June 16, 2026
Next Post
Da Dumi-Dumi: Buhari Ya Sanya Hannu Kan Kasafin Kudin 2023 Na 21.83tn 

Da Dumi-Dumi: Buhari Ya Sanya Hannu Kan Kasafin Kudin 2023 Na 21.83tn 

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Kwamishinan ‘Yansandan Legas, Khan Salihu, Ya Rasu

Mataimakin Kwamishinan ‘Yansandan Legas, Khan Salihu, Ya Rasu

June 16, 2026
Hauhawar Farashi Ya Kai Kashi 15.93 Cikin 1000 A Watan Mayu A Nijeriya – NBS

Hauhawar Farashi Ya Kai Kashi 15.93 Cikin 1000 A Watan Mayu A Nijeriya – NBS

June 16, 2026
Sojoji Sun Ceto Matar Tsohon Kakakin Hedikwatar Tsaro A Katsina

Sojoji Sun Ceto Matar Tsohon Kakakin Hedikwatar Tsaro A Katsina

June 16, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Hukuncin Kotu Kan Ba Da Umarnin Soke Rajistar ADC

June 16, 2026
Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya

Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya

June 15, 2026
Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”

Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”

June 15, 2026
Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

June 15, 2026
Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027

Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027

June 15, 2026
2023: Tinubu Ya Zaɓi Kashim Shettima A Matsayin Mataimaki

Shin Har Yanzu Shettima Ne Abokin Takarar Tinubu?

June 15, 2026
Dunkulewar Kasa Shi Ne Burin Bai Daya Na Jama’ar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan

Dunkulewar Kasa Shi Ne Burin Bai Daya Na Jama’ar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan

June 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.