ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Kaduna Ta Jajanta Wa Iyalan Mutane 15 Da ‘Yan Bindiga Suka Kashe

by Sadiq
4 years ago
Kaduna

Gwamnatin Jihar Kaduna ta tabbatar da kashe wasu mutane 15 a wasu hare-haren ‘yan bindiga a kananan hukumomin Giwa, Birnin Gwari da Kajuru a jihar.

A wata sanarwa da kwamishinan ma’aikatar tsaron cikin gida, Samuel Aruwan ya fitar, gwamnatin jihar ta kuma jajanta wa wadanda harin ya rutsa da su.

  • Dalibi Ya Rataye Kansa Har Lahira Saboda Budurwarsa Ta Auri Wani A Gombe
  • Nijeriya Na Iya Fuskantar Karancin Abinci A 2023 –IMF

Aruwan ya ce jami’an tsaro sun sanar da gwamnati cewa ‘yan bindiga sun kai hari a Rafin Sarki a karamar hukumar Giwa inda aka tabbatar da kashe mutane 11.

ADVERTISEMENT

Wadanda aka kashen sun hada da: Abdullahi Musa, Adamu Musa, Aminu Nasiru, Adamu Ibrahim, Ya’u Usman Ladan, Yunusa Saidu, Salisu Abdulrahman, Fati Usman, Yakubu Ya’u, Marwanu Ibrahim da kuma wani mutum daya da ba a tantance ba.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, irin wannan bayanin na jami’an tsaro ya nuna cewa ‘yan bindiga sun kai wa al’ummar Cibiya da Karamai da ke Kufana, karamar hukumar Kajuru, inda aka kashe mutane biyu, wato Mista Idon Bonos da Mista Aston Namaskar yayin da wasu da dama suka jikkata.

LABARAI MASU NASABA

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Aruwan ya kara da cewa ‘yan bindigar sun kashe mutane biyu a Damari, karamar hukumar Birnin Gwari, wato Salisu Mai Tireda da Mohammed Maikaba.

“Abin bakin ciki, gwamnatin Jihar Kaduna ta mika sakon ta’aziyyarta ga iyalan da ‘yan bindiga suka kashe a hare-haren da suka kai a kananan hukumomin Giwa, Birnin Gwari da Kajuru,” in ji shi.

Ya yi nuni da cewa Gwamna Nasir El-Rufai, ya nuna matukar bakin cikinsa kan faruwar lamarin tare da mika sakon jaje ga iyalan wadanda aka kashe, yayin da ya yi addu’ar Allah ya jikansu da rahama tare da addu’ar samun sauki cikin gaggawa ga wadanda suka jikkata.

MASU ALAKA

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato
Manyan Labarai

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu
Manyan Labarai

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

September 9, 2026
Next Post
Nnamdi Kanu Ya Maka Gwamnatin Tarayya A Kotun Koli 

Nnamdi Kanu Ya Maka Gwamnatin Tarayya A Kotun Koli 

LABARAI MASU NASABA

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026
Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

September 9, 2026
Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

September 9, 2026
“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.