ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Alkama A Jihar Katsina

by Abdullahi Sheme
3 years ago
Alkama

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

Gwamnatin tarayya a karkashin ma’aikatar aikin gona ta kasa ta tallafa wa manoman alkama a jihar Katsina da ingantaccen irin alkama buhu biyu mai cin kilo hamsin hamsin da buhun taki 10 da maganin feshi na kashe ciyawa tare da takin zamani na ruwa wanda kundisu ya kai naira dubu 300,000, manoman za su biya kashi 50 bisa 100 na kudin ana karbar dubu 180,500 nan take kafin su dauki kayan, an kasa manoman alkaman zuwa shiyoyi bakwai a fadin jihar, a shiyyar Malumfashi ta kunshi kananan hukumomi 5, kananan hukumomin sune Kafur, Kankara, Bakori, Danja da karamar hukumar Malumfashi. Inda manoma 653 za su amfana da shirin a shiyyar Malumfashi, kanfanin Agro Dealer shi ne kanfanin SHALTEN ne ya samar da ingantattun kayan jagoran kanfanin Malam Ibrahim Muhammad wanda ake kira da Big G Funtuwa ya tabbatar wa manoman kanfanin su ya kawo ingantaccen iri da taki mai kyau da sauran kayayyaki.

Malam Ibrahim ya yaba wa gwamnatin tarayya a karkashin jagorancin shugaban kasa Alhaji Bola Ahmed Tinubu wajen inganta noma a kasar nan, ya ce, shirin ya sha banban da sauran shirin da aka taba yi wajen bunkasa noma musamman noman alkama, ya ce gwamnatin tarayya da gaske take wajen kawo karshen tsadar matsalar abinci.

Wasu daga cikin manoman da suka fito daga kananan hukumomi Kafur, Malumfashi da Danda, Alhaji Garba da Hajiya Hadiza Muktar Malumfashi sun yaba wa gwamnatin tarayya wajen kawo wannan shirin na tallafa wa manoma don haka suna kira ga gwamnati da ta ci gaba bunkasa shirin sun kuma yaba wa kanfanin da ya samar da kayan sobada ingantattu ne masu kyau.

ADVERTISEMENT
alkama
Abdullahi Sheme
+ postsBio
  • Abdullahi Sheme
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-sheme/
    Sardaunan Funtuwa Ya Nemi Al’umma Su Tashi Tsaye Wajen Gudanar Da Addu’o’i
  • Abdullahi Sheme
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-sheme/
    Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

MASU ALAKA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto
Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Next Post
Bayern Munich

Bayern Munich: Me Yake Faruwa Da Zakarun Jamus A Bana?

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.