• Leadership Hausa
Friday, August 12, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Hajjin Bana: Matawalle Ya Nada Kakakin Majalisar Zamfara Amirul Hajji

by Sulaiman
2 months ago
in Labarai
0
Hajjin Bana: Matawalle Ya Nada Kakakin Majalisar Zamfara Amirul Hajji
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamna Jihar Zamfara, Alhaji Bello Matawalle ya nada kakakin majalisar dokokin jihar, Alhaji Nasiru Magarya, a matsayin jagoran Alhazai na jihar don gudanar da aikin hajjin wannan shekarar ta 2022.

An bayyana hakan ne acikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar Kabiru Balarabe ya sanya wa hannu a Gusau ranar Litinin.

  • Lawan Na Fuskantar Barazanar Rasa Kujerarsa Wanda Ya Maye Gurbinsa Ya Ki Janye Masa

“Muna sanar da jama’a cewa Gwamna Bello Matawalle ya amince da nadin Alhaji Nasiru Magarya, kakakin majalisar dokokin Jihar Zamfara a matsayin jagoran mahajjata kuma shugaban tawagar gwamnatin jihar a hajjin bana.

“Ya kuma amince da nada babban sakatare a ma’aikatar ayyuka da sufuri, Garba Ahmad, a matsayin sakataren tawagar domin gudanar da aikin Hajjin shekarar 2022.

“Gwamnan ya kuma amince da nadin da akayi na wasu mambobin tawagar kamar haka:

Labarai Masu Nasaba

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

“Shugaban majalisar dokokin jihar, Alhaji Farouk Musa Dosara; kwamishinan harkokin kananan hukumomi, Abubakar S-Pawa; Sarkin Talata-Mafara, Alhaji Bello Barmo; da kuma Shugaban Majalisar Malamai ta Jihar, Sheikh Ahmad Kanoma.

“Sauran mambobin tawagar sun hada da Babangida Abubakar-Anka, Musa Ibrahim-Yau, da Hajiya Asiyatu Suleiman” in ji sanarwar.

 

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ban Taba Ganin Rashawa Mafi Muni Fiye Da Ta Gwamnatin Buhari Ba – Bishop Oyedepo

Next Post

Ni Zan Daidaita Duk Abinda APC Ta Lalata A Nijeriya—Kwankwaso

Related

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku
Manyan Labarai

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

1 hour ago
Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 
Labarai

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

3 hours ago
Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai
Labarai

Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

5 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Biliyan 2.6 Domin Tsaron Abuja
Rahotonni

Daga Asabar 8 Zuwa Talata 11 Ga Watan Muharram 1444

5 hours ago
Labarin Asadulmuluuk (36)
Kananan Labarai

Labarin Asadulmuluuk (36)

9 hours ago
Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya
Manyan Labarai

Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya

10 hours ago
Next Post
Ni Zan Daidaita Duk Abinda APC Ta Lalata A Nijeriya—Kwankwaso

Ni Zan Daidaita Duk Abinda APC Ta Lalata A Nijeriya—Kwankwaso

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

August 12, 2022
Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

August 12, 2022
Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

August 12, 2022
Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

August 12, 2022
Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

August 12, 2022
Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

August 12, 2022
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Biliyan 2.6 Domin Tsaron Abuja

Daga Asabar 8 Zuwa Talata 11 Ga Watan Muharram 1444

August 12, 2022
Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

August 12, 2022
Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

August 12, 2022
Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa

Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa

August 12, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.