• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

Lawan Na Fuskantar Barazanar Rasa Kujerarsa Wanda Ya Maye Gurbinsa Ya Ki Janye Masa

by Khalid Idris Doya
2 months ago
in Siyasa
0
Lawan Na Fuskantar Barazanar Rasa Kujerarsa Wanda Ya Maye Gurbinsa Ya Ki Janye Masa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmad Lawan, na tsaka mai wuya na yiyuwar rasa damarsa ta komawa Majalisar sakamakon wanda ya lashe zaben fitar da gwani na Sanatan Yobe ta Arewa, Bashir Machina ya ki amince wa ya janye Lawan din.

Sanata Ahmad Lawan, shi ne ke wakiltar mazabar Yobe ta Arewa a Majalisar Dattawa a halin yanzu, ya tafi neman tikitin Shugaban kasa a karkashin jam’iyyar APC inda Bola Tinubu ya kayar da shi da mummunar kaye shi da ragowar ‘yan takara.

  • Karancin Kayan Aiki: Ko INEC Za Ta Iya Kammala Sababbin Rijistar Masu Zabe

Bayanai sun tabbatar da cewa tun bayan da aka kammala zaben fitar da gwani ake ta neman Lawan da ya lalubo tikitin Sanata domin samun damar sake shiga zaben 2023.

Sai dai kuma duk kokarin da Ahmad Lawan ya yi na lallabar Malam Machina ya janye masa tikitin tsayawa takarar Sanata hakan ya ci tura, domin ya ce ba zan janye ba.

A zaben fitar da gwanin Sanatan da aka gudanar a ranar 28 ga watan Mayu a garin Gashua, Machina ya samu nasara da kuri’u 289.

Labarai Masu Nasaba

Abinda Ya Sa NNPP Ba Za Ta Iya Biya Wa Bangaren Shekarau Bukatunsa Ba – Kwankwaso

DA DUMI-DUMI: Tinubu Ya Isa Abeokuta Don Yin Wata Ganawar Sirri Da Obasanjo

Wata majiya ta ce, mataimakin shugaban APC a shiyyar Arewa Maso Gabas, Mustapha Salihu, ya yi iyaka nasa kokarin don ganin ya karbo masa tikitin daga hannun Machina domin Lawan ya samu damar komawa majalisa.

A lokacin da aka tuntubi, Mustapha Salihu, kan wannan zargin, ya ce sam shi bai shiga harkokin jam’iyyar a matakin kasa ba.

Tags: Ahmad lawanAPCSanataYobe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Japan Ba Ta Boye Yunkurinta Na Yin Fito-na-fito Da Kasar Sin Ba

Next Post

Jami’an DSS Sun Cafke Wani Babban Kwamandan ISWAP A Kano

Related

Babu Wata Matsala Tsakanina Da Shekarau —Kwankwaso
Siyasa

Abinda Ya Sa NNPP Ba Za Ta Iya Biya Wa Bangaren Shekarau Bukatunsa Ba – Kwankwaso

19 hours ago
DA DUMI-DUMI: Tinubu Ya Isa Abeokuta Don Yin Wata Ganawar Sirri Da Obasanjo
Siyasa

DA DUMI-DUMI: Tinubu Ya Isa Abeokuta Don Yin Wata Ganawar Sirri Da Obasanjo

2 days ago
Babu Wata Matsala Tsakanina Da Shekarau —Kwankwaso
Siyasa

Babu Wata Matsala Tsakanina Da Shekarau —Kwankwaso

2 days ago
Takarar Musulmi 2: Magoyan Bayan APC Sun Yi Zanga-zanga A Legas, Sun Bukaci A Sauya Shettima
Siyasa

Takarar Musulmi 2: Magoyan Bayan APC Sun Yi Zanga-zanga A Legas, Sun Bukaci A Sauya Shettima

3 days ago
Da Dumi-Dumi: Sha’aban Sharada Ya Fice Daga APC Zuwa Jam’iyyar ADP
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Sha’aban Sharada Ya Fice Daga APC Zuwa Jam’iyyar ADP

3 days ago
Shekarau Ya Fara Tattara Komatsansa Zai Fice Daga Jam’iyyar NNPP Ta Sanata Rabi’u Kwankwaso
Siyasa

Shekarau Ya Fara Tattara Komatsansa Zai Fice Daga Jam’iyyar NNPP Ta Sanata Rabi’u Kwankwaso

3 days ago
Next Post
Jami’an DSS Sun Cafke Wani Babban Kwamandan ISWAP A Kano

Jami'an DSS Sun Cafke Wani Babban Kwamandan ISWAP A Kano

LABARAI MASU NASABA

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

August 19, 2022
Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

August 19, 2022
DPO Ya Samu Lambar Yabo Kan Kin Karbar Cin-hancin Dala 200,000 A Kano

Ruwan-wuta: ‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Kubutar Da Dabbobi 110 A Katsina

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.