ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Harin Kwanton Ɓauna: Lakurawa Sun Kashe Sojoji 9, Ɗansanda 1 A Kebbi

by Sulaiman
3 months ago
Lakurawa

LABARAI MASU NASABA

Taɓarɓarewar Tsaro: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci NSA da Ministoci Kan Yawaitar Satar Mutane

Kwankwaso Ba Shi Da Niyyar Ficewa Daga NDC – Kwankwasiyya

‘Yan ta’addan Lakurawa sun kai harin kwanton bauna kan wata motar sintiri dauke da jami’an soja da ‘yan sandan MOPOL a kauyen Giron Masa da ke karamar hukumar Shanga a Jihar Kebbi, inda suka kashe sojoji tara da dansanda guda, tare da kona motar sintirin.
Majiyarmu ta ruwaito cewa lamarin ya faru ne a daren ranar Talata yayin da tawagar hadin gwiwa ke sintiri domin kare rayuka da dukiyoyin al’umma a yankin.
  • Ƙungiyar Matasan Jihar Filato Ta Yi Zanga-Zanga Kan Ƙaruwar Rashin Tsaro
  • Neymar Ya Fi Messi, Ronaldo Da Mbappe Hazaka A Kwallon Kafa – Cafu
Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, bayan samun rahoton lamarin, ya garzaya zuwa Asibitin Tarayya da ke Birnin Kebbi, inda aka ajiye gawarwakin sojojin tara da dan sandan daya a dakin ajiyar gawa.
Haka kuma ya ziyarci sashen da ake kula da marasa lafiya inda wasu jami’an tsaro biyu ke karbar magani sakamakon raunukan harbin bindiga da suka samu.
Sai dai gwamnan ya bayyana lamarin a matsayin abin takaici matuka kuma mai radadi, yana mai cewa babbar asara ce ba ga hukumomin tsaro kadai ba, har ma ga daukacin al’ummar Jihar Kebbi da kasa baki daya.
Daga asibitin, Gwamna Idris ya wuce Giron Masa inda lamarin ya faru, inda ya duba motar da ‘yan bindigar suka kona.
Gwamnan ya kuma bayyana cewa zai garzaya Abuja domin ganawa da Babban Hafsan Sojojin Kasa, domin mika sakon ta’aziyyar gwamnati da al’ummar Jihar Kebbi kan wannan babban rashi.
Lakurawa
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    A Shirye Nake In Sasanta Da Gwamnan Kano – Kwankwaso
  • Sulaiman
    Sin Ba Za Ta Kyale Japan Da Philippines Su Take Hakkokinta Na Ruwa Ba
  • Sulaiman
    Taɓarɓarewar Tsaro: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci NSA da Ministoci Kan Yawaitar Satar Mutane
  • Sulaiman
    Sin Da Afrika Ta Kudu Na Ci Gaba Da Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Soji
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Taɓarɓarewar Tsaro: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci NSA da Ministoci Kan Yawaitar Satar Mutane
Manyan Labarai

Taɓarɓarewar Tsaro: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci NSA da Ministoci Kan Yawaitar Satar Mutane

June 9, 2026
Kwankwaso Zai Koma ADC Ranar Litinin
Manyan Labarai

Kwankwaso Ba Shi Da Niyyar Ficewa Daga NDC – Kwankwasiyya

June 9, 2026
ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir
Manyan Labarai

ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir

June 9, 2026
Next Post
DSS

Tsaro: DSS Ta Ceto Sakataren Ƙaramar Hukuma A Kano

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Kwankwaso

A Shirye Nake In Sasanta Da Gwamnan Kano – Kwankwaso

June 9, 2026
Sin Ba Za Ta Kyale Japan Da Philippines Su Take Hakkokinta Na Ruwa Ba

Sin Ba Za Ta Kyale Japan Da Philippines Su Take Hakkokinta Na Ruwa Ba

June 9, 2026
Taɓarɓarewar Tsaro: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci NSA da Ministoci Kan Yawaitar Satar Mutane

Taɓarɓarewar Tsaro: Majalisar Wakilai Ta Gayyaci NSA da Ministoci Kan Yawaitar Satar Mutane

June 9, 2026
Sin Da Afrika Ta Kudu Na Ci Gaba Da Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Soji

Sin Da Afrika Ta Kudu Na Ci Gaba Da Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Soji

June 9, 2026
Kwankwaso Zai Koma ADC Ranar Litinin

Kwankwaso Ba Shi Da Niyyar Ficewa Daga NDC – Kwankwasiyya

June 9, 2026
Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

June 9, 2026
ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir

ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir

June 9, 2026
‘Yansanda Sun Kama Mutum 7 Da Ake Zargin ‘Yan Bindiga Ne A Kebbi

‘Yansanda Sun Kama Mutum 7 Da Ake Zargin ‘Yan Bindiga Ne A Kebbi

June 9, 2026
Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad Ba Kano Ba – Shettima

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad Ba Kano Ba – Shettima

June 9, 2026
Sojoji

Ilimi Ne Babban Makamin Daƙile Ta’addanci — Ministan Tsaro

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.