ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 12, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hisbah Ta Kama Wani Mutum A Cikin Jakar “Ghana Must-Go” A Gidan Matar Aure A Kebbi

by Sadiq
3 weeks ago

Hukumar Hisbah ta Jihar Kebbi ta kama wani mutum da ake zargi da boye kansa cikin jakar “Ghana Must-Go” a gidan wata matar aure da ke unguwar Badariya a Birnin Kebbi.

Daraktan Shari’a na hukumar, Sirajo Kamba, ne ya tabbatar da faruwar lamarin cikin wata sanarwa da aka fitar ranar Talata a Birnin Kebbi.

Kamba, ya ce mazauna yankin sun fara zargin wani abu bayan sun lura da zirga-zirgar mutane a gidan matar da misalin karfe 12:15 a dare ranar Litinin, 18 ga watan Mayu.

ADVERTISEMENT

Daga nan ne suka sanar da jami’an Hisbah kan abin da suka zargi ya saɓa wa koyarwar addinin Musulunci.

Bayan samun rahoton, jami’an Hisbah suka garzaya gidan domin gudanar da bincike.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu

A cewar Kamba, matar ta fara musanta cewa akwai mutum a cikin gidan lokacin da jami’an suka nemi su bincika gidan.

Sai dai daga baya ta ba su damar yin binciken.

Yayin binciken ne jami’an suka gano mutumin da ake zargi boye cikin jakar “Ghana Must-Go”.

Kamba ya ce bincike ya nuna cewa akwai alaƙar soyayya tsakanin mutanen biyun.

Ya ƙara da cewa dukkaninsu sun amsa zargin da ake musu, kuma za a gurfanar da su a kotu bisa tanade-tanaden dokar Musulunci.

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu

June 12, 2026
Manyan Labarai

June 12, 2026
Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya
Manyan Labarai

Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

June 12, 2026
Next Post
Gidan Tarihi: Gadar Da Ke Hada Wayewar Sin Da Afirka

Gidan Tarihi: Gadar Da Ke Hada Wayewar Sin Da Afirka

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Sace Dalibai 42:Shugabannin Uba Askira Sun Ce Hakurinsu Ya Kare

Sace Dalibai 42:Shugabannin Uba Askira Sun Ce Hakurinsu Ya Kare

June 12, 2026
Hadin Gwiwar Noma Tsakanin Sin Da Afirka: Daga “Sari Ka Ba Ni” Zuwa ” Zamanintar Da Kansu Tare”

Hadin Gwiwar Noma Tsakanin Sin Da Afirka: Daga “Sari Ka Ba Ni” Zuwa ” Zamanintar Da Kansu Tare”

June 12, 2026
Samar Da Abinci:Jihar Nasarawa Ta Fara Shirin Gina Kananan Madatsun Ruwa

Samar Da Abinci:Jihar Nasarawa Ta Fara Shirin Gina Kananan Madatsun Ruwa

June 12, 2026
Real Madrid Ta Kammala Ɗaukar Bernardo Silva Daga Man City

Real Madrid Ta Kammala Ɗaukar Bernardo Silva Daga Man City

June 12, 2026
INEC Ta Shirya Gudanar Da Zaben Cike Gurbi A Jihar Kano

Hukuncin Kotu Na Barazana Ga Zaben 2027 —INEC

June 12, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160

June 12, 2026
Jiya Aka Fara Gasar Cin Kofin Duniya

Jiya Aka Fara Gasar Cin Kofin Duniya

June 12, 2026
Kotu Ta Ɗaure Mutane 5 Kan Tallafa Wa Boko Haram

Kotu Ta Ɗaure Mutane 5 Kan Tallafa Wa Boko Haram

June 12, 2026
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

June 12, 2026
Falalar Neman Tsari Daga Sharrin Shaidan

Falalar Neman Tsari Daga Sharrin Shaidan

June 12, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.