• Leadership Hausa
Monday, March 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kaddamar Da Muhimman Ababen More Rayuwa A Najeriya Ya Bude Sabon Babi A Fannin Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

by CMG Hausa
2 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kaddamar Da Muhimman Ababen More Rayuwa A Najeriya Ya Bude Sabon Babi A Fannin Hadin Gwiwar Sin Da Afirka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron CDF Na Bana

Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Mao Ning, ta ce kaddamar da manyan ayyukan raya kasa guda biyu a tarayyar Najeriya, zai bude sabon babi a fannin bunkasa tattalin arzikin kasar, tare da samar da kyakkyawan mafari, na ingiza hadin gwiwar Sin da kasashen Afirka a sabuwar shekarar nan ta 2023.

Mao Ning wadda ta bayyana hakan yau Talata yayin taron manema labarai da aka saba gudanarwa, ta ce yayin hutun bikin bazara na sabuwar shekarar gargajiya ta Sin, an yi bikin kaddamar da tashar teku mai zurfi ta Lekki a jihar Lagos dake kudancin Najeriya, da kuma sashe na farko na layin dogo mai aiki da lantarki a jihar ta Lagos, ayyukan da dukkanin su kamfanonin Sin suka gudanar da su cikin nasara.

Da take amsa tambayar da aka yi mata kuwa, game da sauya fasalin bashin da ake bin kasar Zambia kuwa, Mao Ning ta ce har kullum, Sin na dora muhimmanci ga batun bashin da Zambia ta karba, tana kuma aiwatar da matakai mafiya dacewa, na warware batun bashin karkashin “yarjejeniyar bai daya ” ta kasashen kungiyar G20. Kaza lika jami’ar ta jaddada cewa, batun neman ci gaba, shi ne tushen kalubalen bashi a nahiyar Afirka. (Mai fassarawa: Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Cikin Shekaru 3 Da Suka Gabata Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Yaki Da Annobar COVID-19 

Next Post

Sin Na Tsayawa Tsayin Daka Kan Yaki Da Ta’addanci

Related

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron CDF Na Bana
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron CDF Na Bana

9 mins ago
Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

1 hour ago
Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya
Daga Birnin Sin

Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

1 hour ago
Amurka Ta Sake Zargin Kasar Sin Kan Asalin Kwayar Cutar COVID-19 Domin Yunkurin Siyasa
Daga Birnin Sin

Amurka Ta Sake Zargin Kasar Sin Kan Asalin Kwayar Cutar COVID-19 Domin Yunkurin Siyasa

20 hours ago
Jami’in Tanzania: Ka’idojin Sin Na Hulda Da Afrika Ka’idoji Ne Na Bai Daya Na Bangarorin Biyu
Daga Birnin Sin

Jami’in Tanzania: Ka’idojin Sin Na Hulda Da Afrika Ka’idoji Ne Na Bai Daya Na Bangarorin Biyu

23 hours ago
Kasashen Sin Da Honduras Sun Kulla Huldar Diflomasiyya
Daga Birnin Sin

Kasashen Sin Da Honduras Sun Kulla Huldar Diflomasiyya

1 day ago
Next Post
Sin Na Tsayawa Tsayin Daka Kan Yaki Da Ta’addanci

Sin Na Tsayawa Tsayin Daka Kan Yaki Da Ta’addanci

LABARAI MASU NASABA

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron CDF Na Bana

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron CDF Na Bana

March 27, 2023
Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

March 27, 2023
Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

March 27, 2023
Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

March 27, 2023
Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

March 27, 2023
2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

March 27, 2023
SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

March 27, 2023
DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 27, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 5

March 27, 2023
PDP Ta Dakatar Da Tsofaffin Ministoci 2 Da Wasu 5 Kan Yi Wa Jam’iyyar Zagon-Kasa

PDP Ta Dakatar Da Shugabanta Na Kasa Kan Zargin Yi Wa Jam’iyyar Adawa Aiki

March 26, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.