Kasar Sin ta fadada yankunanta na gwajin ciniki cikin ‘yanci zuwa 23, bayan kafa yankin ciniki cikin ‘yanci na jihar Mongolia ta Gida.
Wannan na kunshe ne cikin wani shiri da majalisar gudanarwar kasar Sin ta sanar a yau Alhamis. (Fa’iza Mustapha)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT















Discussion about this post