ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ta Jaddada Matsayinta Game Da Batutuwan Da Suka Shafi Yankin Taiwan Da Xinjiang

by Sulaiman
4 years ago
Kasar Sin

Mamban majalisar gudanarwar kasar Sin kana ministan harkokin wajen kasar Wang Yi, zai gana da sakataren harkokin wajen Amurka Anthony Blinken a gefen taron ministocin harkokin wajen kasashen kungiyar G20.

Lokacin da aka tambaye shi ko taron zai kunshi batutuwan da suka shafi yankin Taiwan da jihar Xinjiang, mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Zhao Lijian ya bayyana a yau cewa, batutuwan yankin Taiwan da Xinjiang, dukkan su manyan batutuwa ne dake shafar babbar moriyar kasar Sin.

Zhao Lijian ya ce, batun Taiwan batu ne mai muhimmanci a dangantakar dake tsakanin kasashen Sin da Amurka. Don haka, ya kamata bangaren Amurka ya martaba sanarwoyin hadin gwiwa guda uku da kasashen Sin da Amurka suka cimma, da daina yin karya da keta manufar “kasar Sin daya tak a duniya”, da daina nuna goyon bayan neman ‘yancin kai na Taiwan, da kiyaye tushen siyasa na dangantakar dake tsakanin Sin da Amurka tare da aiwatar da su a zahiri.

ADVERTISEMENT

Yayin da yake karin haske kan batun da ya shafi jihar Xinjiang kuwa, Zhao Lijian ya jaddada cewa, batun wai “aiki na tilas a jihar Xinjiang” wata babbar karya ce da Amurka ta kitsa, don neman bata sunan kasar Sin da ma dakushe ci gabanta.

Saboda haka ya ce, muna kira ga bangaren Amurka, da ya daina kitsa karairayi game da tilastawa ‘yan kwadago, da dakatar da aiwatar da “dokar hana aikin tilas ta Uygur”, da daukar managartan matakai don samar da kyakkyawan yanayi na hadin gwiwa tsakanin kasashen biyu a fannoni daban-daban, maimakon haifar da sabbin cikas.(Ibrahim)

LABARAI MASU NASABA

An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG

Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

 

Kasar Sin
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Ɗaga Albashin Sojoji Daga Naira 49,000 Zuwa Naira 100,000 – Ministan Tsaro
  • Sulaiman
    An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG
  • Sulaiman
    Makarantu Za Su Ci Gaba Da Zama A Rufe Har Sai Yanayin Tsaro Ya Inganta – Gwamnatin Kebbi
  • Sulaiman
    Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

MASU ALAKA

An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG
Daga Birnin Sin

An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG

July 9, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia
Daga Birnin Sin

Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

July 9, 2026
Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar

July 9, 2026
Next Post
An Bukaci Kotu Ta Dakatar Da APC Daga Sauya Masari A Matsayin Abokin Takarar Tinubu

An Bukaci Kotu Ta Dakatar Da APC Daga Sauya Masari A Matsayin Abokin Takarar Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ɗaga Albashin Sojoji Daga Naira 49,000 Zuwa Naira 100,000 – Ministan Tsaro

Gwamnatin Tarayya Ta Ɗaga Albashin Sojoji Daga Naira 49,000 Zuwa Naira 100,000 – Ministan Tsaro

July 9, 2026
An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG

An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG

July 9, 2026
kebbi

Makarantu Za Su Ci Gaba Da Zama A Rufe Har Sai Yanayin Tsaro Ya Inganta – Gwamnatin Kebbi

July 9, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

July 9, 2026
Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar

Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar

July 9, 2026
Ta’addanci

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda Takwas A Katsina

July 9, 2026
Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

July 9, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

July 9, 2026
Auto Draft

TCN Ta Kammala Gyaran Layin Wutar Lantarkin Zaria–Funtua 132kV

July 9, 2026
Auto Draft

DSS Ta Kama ‘Yar Jarida Zainab Sodiq Kan Zargin Mallakar Drone Ba Tare da Cikakkun Takardu ba

July 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.