ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

by Sulaiman
12 seconds ago
Li

Da yammacin yau Alhamis, firaministan kasar Sin Li Qiang ya gana da shugabar kasar Namibiya Netumbo Nandi-Ndaitwah a birnin Beijing, yayin da take ci gaba da ziyarar aiki a kasar.

Yayin zantawar ta su, Li Qiang ya ce Namibia muhimmiyar abokiyar hulda ce ta kasar Sin a nahiyar Afirka. Kuma a shekarun baya bayan nan, bisa hadin gwiwar sassan biyu, alakar Sin da Namibia ta ci gaba da zurfafa, kuma bisa hadin gwiwa na hakika, sun kai ga cimma jerin sabbin nasarori, da amfanar da al’ummun kasashen biyu.

Kazalika, Li Qiang ya ce Sin a shirye take ta yi aiki tare da Namibia, wajen daga matsayin kawancen gargajiya, da karfafa goyon bayan juna kan muhimman kudurorinsu, da manyan abubuwan da suke mayar da hankali a kai, da yayata hadin gwiwar cimma moriyar bai daya, don kara zurfafa da inganta zamanantar da kasashen biyu.

ADVERTISEMENT

A nata bangaren kuwa, shugaba Ndaitwah, cewa ta yi Namibia na nacewa manufar kasar Sin daya tak a duniya, tana kuma fatan yin aiki tare da Sin wajen cimma gajiyar manufar kawar da dukkanin haraji da Sin ta ayyana, da kara zurfafa hadin gwiwa a karin sassa, kamar cinikayya, da noma, da hakar ma’adanai, da samar da ababen more rayuwa, da sufuri da safarar hajoji.

Sauran sun hada da fannin kiwon lafiya, da makamashin da ake iya sabuntawa da sauransu.Har ila yau, tana fatan sassan biyu za su karfafa musayar al’adu, a fannoni irinsu yawon bude ido, da ilmi, da hadin gwiwa tsakanin matasa.

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

Shugabar ta Namibia, ta kuma yi fatan za a kai ga cimma manyan nasarori, da haifarwa al’ummun kasashen biyu babbar gajiya, karkashin cikakken kawance bisa manyan tsare-tsare tsakanin Namibia da Sin. (Mai fassara: Saminu Alhassan)

Li
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda Takwas A Katsina
  • Sulaiman
    Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?
  • Sulaiman
    Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

MASU ALAKA

Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar

July 9, 2026
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

July 8, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

July 8, 2026

LABARAI MASU NASABA

Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

July 9, 2026
Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar

Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar

July 9, 2026
Ta’addanci

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda Takwas A Katsina

July 9, 2026
Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

July 9, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

July 9, 2026
Auto Draft

TCN Ta Kammala Gyaran Layin Wutar Lantarkin Zaria–Funtua 132kV

July 9, 2026
Auto Draft

DSS Ta Kama ‘Yar Jarida Zainab Sodiq Kan Zargin Mallakar Drone Ba Tare da Cikakkun Takardu ba

July 9, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji

July 9, 2026
Shaidar EFCC Ya Ce Sirika Bai Sanya Hannu A Takardun Kwangilar Naira Biliyan 2 Ba

Shaidar EFCC Ya Ce Sirika Bai Sanya Hannu A Takardun Kwangilar Naira Biliyan 2 Ba

July 9, 2026
’Yan Bindiga Sun Kashe Farfesa Har Lahira A  Jihar Benuwai

’Yan Bindiga Sun Kashe Farfesa Har Lahira A Jihar Benuwai

July 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.